Shege makaryaci. sai a baku kudi kuzo ku dinga fadan san zuciyar ku
@OumarYarima-fq2hf3 күн бұрын
Allah yakara lafiya malam
@SulaimanMahir3 күн бұрын
Idan kuna so ku ga yadda tashoshin Hausa su ka yi hobbasa don samar da ingantattun shirye-shirye, ku duba TCR Hausa: www.youtube.com/@TCRHausa
@Sadiyamk7 күн бұрын
Ba'a taba mugun shugaba a Kasar nan irin buhari ba tsakanin mu dashi Allah ya isa, maganganun ka gaskiya ne
@KATSINATV7 күн бұрын
Sam abinda kuke fadi ba gaskiya bane, kuma kuma kunsani sarai karya kuke ba gaskiya kuke fada ba. Abinda Hadi sirika ya fada kunfi kowa sanin abinda da yake nufi, Amma saboda rashin tsoron Allah kun juye mashi maganar shi. Allah yana gani kuma zai tsaidaka da duk masu comments dinnan ranar gobe kiyama kayi shaidar abinda ka fadi
@mustaphasurajosurajo63093 күн бұрын
Allah ya isa tsakanin mu da buhari da iyalan sa hadi sirika tsinannu
@hassanmaigoro51758 күн бұрын
Allah ya kara lafiya Mallam
@abubakara.marafa84558 күн бұрын
Ku Rabu Jakin Dawa, In Allah ya yarda Sai Sun Wulaqanta, Shi ta TABBATA Barawo NE!! Allah ya tsinewa Buhari da Malamai dake Basu kariya
@abubakara.marafa84558 күн бұрын
Ku Rabu Jakin Dawa, In Allah ya yarda Sai Sun Wulaqanta, Shi ta TABBATA Barawo NE!! Allah ya tsinewa Buhari da Malamai dake Basu kariya
@nuruddeenmuhammad77178 күн бұрын
Masha Allah I Will get in touch with you
@khalifaharoon70619 күн бұрын
Allahu akbar Allah ya gayra mana wlhy Nigeria akwai barayi
@badarumusa50349 күн бұрын
Munafukai
@usmanahmadaliyu618010 күн бұрын
Distinguish Senator Musa Ungoggo Allah ya kara lafiya amin
@sanihussainigimi440610 күн бұрын
Assalamu alaikum, idan HadinSirika ya bada misalin an daure annabawa, to bai San dalilin da Yasa aka daure su ba. Saboda haka Hadi Sirika ja jahilce suwa ye annabawa .. besan daraja suba . Ba barayi a annabawa.
@Mallan_10 күн бұрын
Mun karu sosai. Mu na godiya.
@umarusmanbambale659011 күн бұрын
Amma baa tabbatar da shi barawo ne ba, sabo haka kayi zunubi, domin zato zunubi ne Koda yazamo gaskiya inji mallamai
@KARFIREPORTERS11 күн бұрын
ISC/01/22/1605 ISC/BIO HARISU IBRAHIM LIMAN
@muhammadmuhammad-qq4vh11 күн бұрын
Gaskiyane Sir
@zayyanaabdulrahman904912 күн бұрын
Allah ya saka maka da alheri kayi abinda malamai basuyiba annabawan allah babu barayi
@huzaifamaikudia369012 күн бұрын
Verry good dattijan arzige ✊🏼
@ibrahimusman809312 күн бұрын
Matsalar boko kenan mudin ba a hadata da adini, karshan lalacewa kenan, in ba tsabar jahilci ba ka saci kudin kasa ka ci amana assamu wani Dan iska tatiri yazo na bada missili da anabin allah.
@aliyuumar718613 күн бұрын
Dr. Ya yi tsallake kadan, kasar Hausa kafin zuwan kwararrafawa da kafin zuwan Bayajida (Abu Yazid) da kafin zuwan Fulani da kafin zuwan Turarawa 'yan-mulkin-mallaka da kafin samar da kasa mai suna Nijeriya da bayan samun 'yancin mulkin kai da lokacin siyasar jamhuriyya ta farko da kuma mulkin soja, a wani lokaci aka fara bin tsarin da yake magana a kai? Madalla,mun gode!
@mustaphaibrahim507812 күн бұрын
Sai ayi tayi Allah yabada sa a.
@MuhammadYakubu-zw9nx14 күн бұрын
Allah ya Kara basira
@BashirLawal-bd7bf14 күн бұрын
Slm muhyee muna tare xuwan ganduje wlh yasa nabar kano wahala kala kala Allah yabada lfy
Sannu da kokari baba Masha Allah ubangiji Allah yakara lafiya da nisan kwana bija i rasulillah s a w ☝️🤲🤲
@sanijume164318 күн бұрын
Masha Allah
@Basyirjaja19 күн бұрын
Mazan jiya, semoga sehat selalu
@Basyirjaja19 күн бұрын
اللهم اهدنا واهد ولاة أمورنا وهيئ لنا من أمرنا رشدا. Tabbas idan ɗan Nigeria Ya zauna wasu ƙasashe zai san Allah Ya yima Nigeria albarka; sai ɗai kawai..........
@user-dt9fw4qk2q20 күн бұрын
Kai wannan mutimin gindin uwarka Dan shegiya
@YusufBukarmodu20 күн бұрын
Allah yesaka da alkhairi
@umaridris525120 күн бұрын
mallam mungode Allah yasakamaka da aljannah Kuma Allah yakara kawo Mana Rinku masu hada kan musulmi
@SaniDanjuma-pb4ob22 күн бұрын
Allah ya saka da alkairi
@sarkinyaki66622 күн бұрын
Sai kusaka su duk yan Nigeria bakusa mutan Niger ba duk yan darikan da kukasa mutan Nigeria ne Allah yabamu Fahimta Allah yabamu zaman lafiya
@sanihussainigimi440623 күн бұрын
Assalamu alaikum. Alhaji Abdulkarim Dayyabu Allah Ya saka maka da ALKHAIRI duniya. Allah Ya qaru mana irinka a arewa. A gaskiya matsalar arewa manyan arewa ne suka saka mu. Allah Ya bamu mafita.
@user-te6kb3zq6y24 күн бұрын
Kunbar kurani dole kuitafada
@zulaihatallahyamatarahmaib204924 күн бұрын
Allah yakara tsarewa da arziki gaskiya akwai Sha awa Allah Muma yawadatamu da zuriarmu
@zulaihatallahyamatarahmaib204924 күн бұрын
Masha Allah
@AmirAlasanMusa25 күн бұрын
Please Ina bukata Dan Allah
@MuhammedShehu-kn3dn25 күн бұрын
ina gaida ka daga sudan ykk oga kana klau
@Abdoulkadermiche-ey2rm26 күн бұрын
❤❤❤❤❤❤
@siirleem454127 күн бұрын
Wlh Duk cikin Masu daga Karfennan wannan birgeni
@ZainabdahiruZainab27 күн бұрын
Don Allah ahadani da wanan mutumin Canada anfani
@arewapeoplestv27 күн бұрын
08036227056
@user-zc1hp3xm5jАй бұрын
Sai baba
@user-zc1hp3xm5jАй бұрын
Baba da sawran mora
@hubbulkhairhubbulkhair2873Ай бұрын
Phone number
@user-xj8gf1ch8bАй бұрын
Allah ya kara Miki lfy kakan mu
@abubakarmaiwada4236Ай бұрын
Allah Sarki kaga Iyayenmu kenan
@user-ym9pc2wc9zАй бұрын
Awace tacha ce zamu kali wanan wasa ran 23 gatan nan