❤❤❤ Allah saka da alheri wly wanan bawan Allah jama'a kurinka ayki da abinda yaké fadi Wly tallayi billayi inaga akullun ina kallo ina saurarin wa'azin malan Allah Kara wa malan Nisan kwana da lafiya ❤❤❤❤
@DrMASK-zc6fd22 сағат бұрын
An gama na Tinubu muslim muslim an kuma dawo kebbi da kayan sarauta. Allah Ka sanya Ayyukan mu gabadayan su don Kai kadai. Allahumma Ameeen
@issoufboro987Күн бұрын
Allah ya kare muna iren iren ku malam ''' Allah ya saka da alheri
@issoufboro987Күн бұрын
❤❤❤
@user-lz1li2yl4tКүн бұрын
Free free Palestine 🇵🇸
@ShahoissaShahoissaКүн бұрын
Malan kafadi gaskia wallahi Allah yassamudace
@HakilaLabaranКүн бұрын
Allahu Akbar
@YauOilКүн бұрын
Jikukin Dan ta ada danfudiwu ne fulani
@zaakliberiaКүн бұрын
Free free Palestine 🇵🇸
@user-ql9kl9xr3hКүн бұрын
Axalimain shugabannin su suka sa ayi haka
@user-ql9kl9xr3hКүн бұрын
Ya Allah yi maganin axalimain shugabannin a nigeria ameen ya rabb
@user-ql9kl9xr3hКүн бұрын
Gaskiyane malam Allah yamaganta mana
@MunaAbbas.Күн бұрын
Salallahuallaihiwasalam
@usmanmunir25542 күн бұрын
Kai jahili ne wawa
@hashimusani37552 күн бұрын
Allah bada lads ya sheikh
@khadimulansartv2 күн бұрын
Iyyeh masu karfin Imani, wannan yaro da sunnah na gidanku ne da da yawa basu shiga ba
@user-jb9qy5uz6j2 күн бұрын
Ina sanka dan allah alkanawi❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
@sakanauahedalhatu73152 күн бұрын
Shege jahili akwai malami dan bidia kamar Dr jaki???
@MahiShuaibu-ge7uv2 күн бұрын
Hassada mugun ciwo
@user-zu8jx2em1d2 күн бұрын
Allah yakara kare mu duniya da lahira
@OumarouIssahassan-kq2ss3 күн бұрын
Allah tsinemaka albarka
@nafiuyusuf65913 күн бұрын
Baffa mahaukaci dangidan Dr jaki
@aminuudubo61363 күн бұрын
Kana debowa hadisan bola kana inganta su domin jahilcin ka. Kuma ka sani cewa duniya ce gidan jarrabawa. Baa jarrabawa ranar gobe kiyama.
@aminuudubo61363 күн бұрын
Kana debowa hadisan bola kana inganta su domin jahilcin ka. Kuma ka sani cewa duniya ce gidan jarrabawa. Baa jarrabawa ranar gobe kiyama.
@khaleefazulfa9333 күн бұрын
Malan baffa Allah yasaka da alkhairi
@AdamMuhammad-tx1sb3 күн бұрын
Mahaukace baffa zurezarrare
@hassanmusasada42513 күн бұрын
Allah wadaranka Hotoro wai Raddi ga kirista, Ai kara wan nan Paston da Baffa, Hotoro, Tir da yadda kuke fallasa addinin musulimci
@mourtalaissiaka65563 күн бұрын
Malam Musa Yusuf Asadus ba tsaran ka bane bawan Allah taka Sannu,malamin Social Média
@ismailbabaaliyu58904 күн бұрын
Dan uwarka Ganduje beyi haka ba hege Dan tsinaniya
@umaryusuflaha27644 күн бұрын
Allah ya karawa mana son annabi
@user-nc4zg1jy4w4 күн бұрын
Ya.allah
@nuraauta72685 күн бұрын
Amin
@hannastv5 күн бұрын
Na Shehu dan gaskiya aka yi ku
@user-gd4vh7rj9l5 күн бұрын
Kwankwaso ne sila
@mudassirmukhtar-hr1jo5 күн бұрын
Wannan bamala mibane ma haukacine wato kamanta duk abinda ganduje ya aikata agarin kano wata kai yanzun ancikamaka aljihunka da kudi mahaukacin malami dabba bakada fahimtar komai a adalci kuma bakada adalcin magana akan mutane shasha
@user-yg9ch8uq1i5 күн бұрын
Allah yazafana abinda da yafi alkairi
@alsoncomputertechnology34455 күн бұрын
Masha Allah, malam Allah ya saka da alkhairi
@SulaimanIsa-xi2dj5 күн бұрын
Kai wanna wane irin wawan malam I ne ban za jaki.
@abdullahiibrahimusman81355 күн бұрын
Don ya fadi gaskiya?
@babangidayunus27735 күн бұрын
M' Allah yaskadaalkair gaskiya kakefada
@ibrahimsaidushehu60115 күн бұрын
Amman kai wawa ne wlh kacika mahaukaki kana fadar abin da baka sani ba jashili jaki, Daman ance ba saukwace mahaukaki ne nayar da wlh
@abdullahiibrahimusman81355 күн бұрын
Ta Ina ya zama mahaukaci, don ya fadi gaskiya? Wallahi wallahi ko kunki ko kunso kwankwaso shi ya tada fitinan Masarautan Kano, ana zauna kalau yace dole sai an canza tsarin Masarautun Kano shi Kuma Abba Kabir dayike yaronsa ne ya biye mishi, amma yanzu dayaga fitina ta tashi yace shi bashi da masaniya akan abunda yake faruwa. Wallahi munafunci dodo ne maishi yake ci, gashinan tana Neman taci gwamna. Mallam wallahi ka fadi gaskiya Allah ya Saka da alkhairi.
@NafiuahmadNakowa-wm5pr5 күн бұрын
Gaskiya baka da adalchi Kuma Kae dama makiyin kwankwaso ne mu Al ummar Kano Muna tare da jagora kwankwaso domin mutumin kirki ne meson ci gaban jahar Kano Mae kishin talakawan Kano ba Irin ka bane Wanda baesan me take bah soko kawae
@badamasimusa84055 күн бұрын
Zakasan Waye NE soko ranarda karasa Yan uwan ka A sanadin kwan kwa so