Allah ya sauqaqe in mai wa,anzantuwa ne zai hankaltuwa ne domin ya dandani abin da wasu ke ji
@abaachayou97622 күн бұрын
Ma Sha Allah jazakala Shiekh
@aliyumhmmdsns36322 күн бұрын
Malam kubar komawa kanshi
@garbamuhd32552 күн бұрын
Kai gidan tv wannan na mutanen banzane tunda kuna da ra ayinku na daban
@garbamuhd32552 күн бұрын
Ba babban malamibane makaryacine wlh kuma munafikine shi,mutumin banza Mai zagin bayin Allah, sannan kuma ga Shiga lamuran da banakaba
@asalmangh2 күн бұрын
Allah Ya kiyaye
@MustaphaMusa-ef2ge2 күн бұрын
Allah baba afakalahu lafiya
@kabirousaidou134118 сағат бұрын
amin
@user-ch3bz1no4b2 күн бұрын
Kaiyaro maigabatar wa allha ya yi ma malam rasuwa Ama Kana nanata Magana bayada amfani kakiyaye
@oumaroufaroukelhadjeissou85372 күн бұрын
Kokai haka kake gaka kama mai hankali amma babu
@AbubakarMohammed-yx2fr2 күн бұрын
Afakallah is psychologically ill. Is looking for attention.
@user-ub9be2hx4t2 күн бұрын
Kai baka izala Amma kai munafiki ne
@jamiluadamumagaji73152 күн бұрын
Izala taraba kanmusulmi saboda haka dukwanda Allah yakeso to bazaibarshi a ozalaba inshallah
@jamiluadamumagaji73152 күн бұрын
Nidai agurina yanada hankali saboda rabakan musulmi ba addini bane yahudanchine
@UTHMAANBINAFNACDMY19842 күн бұрын
Allah taalaa Yaba Afakallahu Lafiya.
@kabirousaidou134118 сағат бұрын
amin
@AlhayatAlhayat-jr8wq2 күн бұрын
Wayagayamakan aloma zay hadu harabada komA kaduba sama kuma kaduba kasa suyidayday kuma kasani allah subahanahu wataala megirma wadabayda aboki acikinkomansa yayiwuta yayi aljanna kokasanhaka motor dayatake dauka musulmai lailahailah inkasanta kuma kayiimani dahakan
@abdullahimuhammad31993 күн бұрын
Babu maimurna da haduwar kan musulmin duniya sai musulmin kirki
@idrisabdulmuminu27693 күн бұрын
Kaime,gidan TV Kai jahiline
@UTHMAANBINAFNACDMY19843 күн бұрын
Sunnah sak Shi'a Sam. Sunnah sak bid'a Sam.
@suleimansaminu52673 күн бұрын
Wannan mutumin wallahi gara kafuri dashi
@user-vo6gj8jl1h3 күн бұрын
Waye Ku ba ladabi yayan Tasha kiyama yabakimmmmmmmamaki
@user-vo6gj8jl1h3 күн бұрын
Allahu Akbar izalla daku dayane kayi Nagana Kan kudi shine adininku kunyi mamaki 9:14
@MaksalaminaMahamaneabdou3 күн бұрын
Gaskiya ne
@jajeretv44953 күн бұрын
Sunnar Annabin Izala Ibn taimiyya
@abduhbarayahalilu39353 күн бұрын
Yan mahawara ne malaman yanzu Basu da amfani akoya ilmi
@muhammedadamu60133 күн бұрын
sunnah sunnah sunnah sak bid a Sam shegiya
@IbrahimYusuf-rh6bc3 күн бұрын
Allah yasaka da alakar
@mohammediddris98503 күн бұрын
✅✅✅
@mohammediddris98503 күн бұрын
Gaskiya ni
@YusufLawantofa3 күн бұрын
Wannan gidan tv bazai taba cigababa
@oumaroufaroukelhadjeissou85373 күн бұрын
Dan allah ain izala makiya annabi swa kayima kanku adalci wanan ba karatu bane haouka da dabanci
@ShuaibouSulaiman3 күн бұрын
Masha Allah Dr jamilu Allah ya sakamaka da alkairi
@ibrahimmuhammad23073 күн бұрын
Wannan yaron Allah yayi masa baiwa amadadin yayi hkr yakara ilimi hankalinsa kuma yakai munzalinsa amma gaggawa yasa shirme kawai yakeyi da wawter wlh
@aliabubakar66063 күн бұрын
Yan tijaniya zindikaene 😂
@aliabubakar66063 күн бұрын
Allah ya saka da alheri malam bafa hotoro
@muhammedkilishi72913 күн бұрын
Allah ya saka da alkhairi
@mustaphasurajosurajo63094 күн бұрын
Daliban Dr hauragiya
@MaharazuKkyb4 күн бұрын
WANNAN MAGANARKACE KAWAI MALAM KAIDAI KAWAI KABI MALAMINKA KUMA WANNAN AI BA MALAMI BANEBA..
@user-ed1in6cz8i4 күн бұрын
minibarin marasa Dan a dasanin darajan nagaba
@user-gb3sy5qb9x4 күн бұрын
Allah Sarki izala gidan sharri wato ku dai ba zaku taba daina sharri ba Allah ya shirye ku
@hassanmusasada42514 күн бұрын
Wallahi kanawa kubi AMINU ADO Sarkin Kano, shine mafita ga Al umma😮😮😮 karabu da siyasa da rainin Hankali, kudaina tunanin ganduje da Abba Yan siyasa ne,
@MaharazuKkyb4 күн бұрын
WAI wannan banzane kawai baisan Kano ba Labarinta kawai yakeji
@garbamuhd32552 күн бұрын
Karyane kakeyi mutanen banza ya Boko Haram 😊
@IbrahimKabiru-pd9ee4 күн бұрын
Ka zare
@Sadiyamk4 күн бұрын
Tuni afakallahu ya samu zamiya ya kauce daga sunnah ma'aiki SAW Allah ya shirya shi
@Sadiyamk4 күн бұрын
A gaskiya Sanusi musiba ne a jahar Kano ya Allah ka kiyaye musulmi daga sharrin sa ameen