Lalle saadu kai dan hakida ne Amman fa kadena yiwa yunwa hakida
@AbdoullahiSalimАй бұрын
Musbahu kai ma dai akwai nunafirci a ranka
@SAaduAliyu-zg7mhАй бұрын
To Wai kai ciyaman miye yasa Baka dauko Da Kah yazo yabugah dambe bah Sai ya Yan wasu insha Allah abinda kayiwa Dan Wani Sai ayiwa Naka wlhi dambe ba Sana a bace duk Wani Dan dambe kaje kaga tsufasa wlhi bbu dadi Allah ka amshe rayuwar muna masu bin tafarkin mazon allah sallahu alehi wassalam 🤲
@IshaqmikailAdam29 күн бұрын
Su wane ya kawo su duk wani Wanda kaga Yana wani abu shi yake kawo kansa Babu Wanda zaije har gidan iyayenka yace lallai saika fito kayi dambe kaga kuwa duk Wanda kaga Yana wani abu shi yaga zai iya shi a nan yaga mafitar sa
@IshaqmikailAdam29 күн бұрын
Kai yanzu ma da kake wannan maganar yanzu a misalin da Yan damben zasu saci kayan wani ko Kuma ace suzo wajen ka neman taimako da inga sai kafi kowa ma wulakanta su saboda haka ka daina sukar mutum akan fahimtar sa kabar kowa yayi ra.ayinsa rayuwar nan yanzu kowa ta kansa yake kowa inda yaga mafita nan zai je wlh Allah ta ala yasa mu wanye lpy amin
@SunusimlawanSunusimlawan-xr9ccАй бұрын
Masu gaba da lafiyar su dambe sana ar wasu
@IshaqmikailAdamАй бұрын
Up up up gurumada
@mustaphazakariya5463Ай бұрын
Musbahu kano kasani muna kallonka kai munafuki ne kai dan jamus ne ba dan jarida ba jiya an buge alhasan bakayi post ba kuma wallh da bahagon mai takwasara aka buge da kayi post
@user-np4xi5tf8fАй бұрын
Tofah lallekam Allah kiyaye sha,anin jama,a sai haqurii
@ibrahimabubakar8257Ай бұрын
Ai a katsina akabuge alhasan ba a kanoba shikuma kano yadauki wasa ba katsinaba