Sallallahu alaihi Wasallama kagama lfy Sheikh Allah ya qara mana Sonjunanmu dukkan yan uwa Musulmi آللھم آمین یارب العالمینآللھم آمین یارب العالمینآللھم آمین یارب العالمین
@user-nm1ey3pd6h5 ай бұрын
Masha Allah mungode Allah ya garalafiya
@user-ri9no5fw7j5 ай бұрын
Salam malan barkada warhakka Allah yabiya
@AyubaAliyu-wv3se5 ай бұрын
Allah ya hada kan Al'umman Manzon Allah
@ismailabdullahi30845 ай бұрын
ALLAH ya qarawa malam lafiya da nisan kwana
@AbubakarIliyasyJido-gf4um5 ай бұрын
Masha Allah.
@user-bp7io9ff3p5 ай бұрын
Allah yasaka da alkhairi malam
@BashirMuhammad-rf8fm5 ай бұрын
Jazzakumullahi bi khairan assayyidi
@AyubaAliyu-wv3se5 ай бұрын
Allah ya sakama da Alkairi.
@habibuahmaddmalam24645 ай бұрын
ALLAH ya Saka da alkhairi
@aliyumohammedsadauki5 ай бұрын
Mlm Allah yasaka da gidan aljana
@jafarmohdnasir39355 ай бұрын
ALLAH ya sakamaka da alheri
@user-fd3hc9zi7w5 ай бұрын
جزاك الله خيرا يا معلم
@mukhtarmuhammed27895 ай бұрын
Allah ya saka da Alkhairi
@usmanusmanibrahim26165 ай бұрын
Allah yabiyaka da gidan Aljanna Naji Dadin Kalamanka Nagode Nagode Nagode ❤
@jafarmohdnasir39355 ай бұрын
ALLAH yasaka maka da alheri
@appapp22645 ай бұрын
Allah karawa malan Nissan kwana wly wani lokacin se inji kamar ba kamarka malan saboda dedeta all-umma النبي صلى الله عليه وسلم ❤ kaji gaskiya makari wly malamin jama'a né ❤❤❤
@user-mc7wm3zk4u5 ай бұрын
Masha Allah mlm
@rabiubashiridris7525 ай бұрын
Wlh Ina kaunar malamin Nan sabi da Allah, kaga yayi bayani Babu kabilancin kungiya Babu son zuciya, amman ba kowa ne a cikin malaman izala zai iya fitowa ya bayyana hakan ba, Allah ya sa mu dace.
@FatihuTijjani-ts9wm5 ай бұрын
Sanu malam❤
@user-mz7ft7ow5r5 ай бұрын
Ubanji allah yakarama albarka da fahimta
@AdvancePhones5 ай бұрын
Malam kaji tsoron Allah, shi makari kowa yaji abinda yafada babu maganar wani yazo da zance
@yusufadamu72765 ай бұрын
Masha allah 🥰🥰
@sangirumuhammad72535 ай бұрын
Malam kakirashi mana kamasa nasiha, yadaina yin maganan da zai jawo jayayya da sabani a sakanin al-umma. Saboda aikinsane, nan gabama zai sake wani, tunda kaji yache abunda yaboye bai fadaba yafi wanda yafada girma.
@RabiuMahamuddwai-kx1ow5 ай бұрын
Jazakalhu malam Allah yasa mutane amin
@anasmahmood85405 ай бұрын
Masha Allah, Allah yanuna mana gaskiya ya bamu ikon binta.
@gamboardo39085 ай бұрын
Masha Allah
@abubakarnasir25215 ай бұрын
Allah ya kara karfin fahimta mlm ❤❤❤
@OumarouIssahassan-kq2ss5 ай бұрын
Masha Allah Allah saka da alkairi
@nazifiusaini29475 ай бұрын
mash allha ❤❤❤
@muhammadshaikh28145 ай бұрын
Masha Allah gaskiyane wlh malam 😢😢
@nouridris12125 ай бұрын
Gaskiyane malan allah saka da alkairi
@user-fs1mg1su4k5 ай бұрын
❤❤❤❤❤❤ Masha Allah ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
@labaransani51445 ай бұрын
Allah ya kara fahimtar damu
@MourtalaYoussouf-yw9zf5 ай бұрын
Jazakallahu kairan
@moussayakoubuo18345 ай бұрын
Masha allah
@user-gq9kf4jm7b5 ай бұрын
Allah ya Saka da alkairi Muna godiya Allah ya Kara lafiya
@cryptoarewainvestor5 ай бұрын
Jazakumullahu Khaira
@bashirtofa90335 ай бұрын
YA MALAM ALLAH YA SAKA DA ALKAIRI DA IRIN WANNB KOKARI DA KUKE WAJEN WAYAR DA KAN MUSULMI YA UBANGIJI ALLAH YA GANAR DAMU GSKIA BAKI DAYAN MU
@Usman4life885 ай бұрын
Gaskiya mallam kanada Adalci wallahi, Allah ya taimake ka damu baki daya
@BaminiSalouhou5 ай бұрын
❤❤❤❤❤❤mâcha ALLAH ❤❤
@user-pe3df6nd6s5 ай бұрын
Allah ya saka da alkhairi
@auwalsabiu22315 ай бұрын
Naso ace malam acikin bayaninsa ya ƙara da cewa Maganar prof. Maƙari Ilimi ce amma bai kamata a fadeta acikin Wannan Yanayin da Muke ciki ba, Wai bahaushe Yace Ana barin halak dan Kunya. Allah Ya sakawa Malam da Alkhairi
@sabitugarba65995 ай бұрын
Allah yakara lafiya mallam
@user-pe4cp7gw2i5 ай бұрын
Allah ya saka da Alheri
@matube90225 ай бұрын
Malam wannan ba adalci ba ne domin aya ya kawo amma ya kauce faɗin sharuɗɗa da dabaibayin da aka kewaye aikata saɓon kafin a aikata, saboda haka maƙari bai faɗi ƙa'idojin da ke cikin ayar ba. Kuma wallahi wannan zai sa a wannan halin da al'umma ke ciki a Nigeria zai sa yai ta aikata zina da umarnin prof maƙari
@Isaikayakub5 ай бұрын
Wlhi mlm baka da hujjar ka barwa mlm masu ilimi Kai baka da ilimi da zaka yi mgn Akan wannan mgn ba
@user-dd3ne9br8m5 ай бұрын
Allah yakara lafiya
@saiduumaru8465 ай бұрын
Dama anayin zinar Bale an halasta Wannan ai barin jaki NE ana dukan tanki maimakun atawo ahadakai da zakzaky ayaqi zalimcin da sugabanni sukeyi ankoma bayansu ana halasta Zina
@saidouchiddotakanamatt5 ай бұрын
Kai dan maja❤
@user-lw1mg2ku8t5 ай бұрын
Qungiyancin Babu alhairi acikinsa aje ayi karatu asamu ilimi dan tantance mai gaskiya da mai qarya minene maja fadar gaskiya aya Alqur'ani ya karanta yaja hadisan Annabi Sallallahu alaihi Wasallam To mu bajahilai bane munafahimtar karatun
@gazalidanladi80365 ай бұрын
Kana daga cikin Malamai masu Adalci Mallam..
@smgcom29085 ай бұрын
Yan izzala kenan subbahallah Zeina ake magana kuke karai wa.
@sakinadeeni47135 ай бұрын
Ka fadi gsky Ai shi wannan Mallamin adacan dan' dariqa ne, still jikinsa da ragowarta ajikinsa
@mubarak72195 ай бұрын
Kukafa hujja da isnadi mana
@MoustaphaM905 ай бұрын
Allah ya kyauta zaka ga malamai iri iri a Najeriya, shi ma wannan wai adalci yake a kan ɓarnar da fatawar zata kawo
@shuaibumsadaiq22015 ай бұрын
Wannan gaskiya ne ya malan 😢😢😢
@saidouchiddotakanamatt5 ай бұрын
Karyané kakeyi mallan ❤
@masudsaleh51555 ай бұрын
8:13 😅😅😅😅😅😅
@abubakarnuhu-ky3zu5 ай бұрын
😂😂😂😂😂 kai mlm allah ya saka da alhairi yakaramaka lfy
@masudsaleh51555 ай бұрын
Kai ma aqidarka ba ingantacciya bane......
@gazalidanladi80365 ай бұрын
Matsalar duk masu raddi wa Prof Maqary kodai Jahilai ne, ko Kuma masu son zuciyar, Amma sunsab abinda yake nufi.
@AhmadouIssiakou5 ай бұрын
Gaskiya malam ka fiche a gefe.maganan sa kotakota Babu hikmah.ay malam y'a san mène ne hikmah.malam babu batun bangaranchi a nan.kay ma baka yi adaltchi ba.to wahala y'a iche ta ta daawo chi ke nuna an halasta mata? Koko chin Sun aykata ne ? Koko chin da y'a tawassuli kam da sabo ne KO da kekkewar ayki? Kay malamun n'a zamani kenan
@sakinadeeni47135 ай бұрын
Ai wannan Mlm har yanzu da 6ur6ushin dariqa ajikinsa tunda tuba yayi ya koma Sunna Wallahi ka fadi gsky, nima haka nace ba wani zancen 6angarenci anan ai gsky daya take Kuma daga mutanen Makiri masu hankali wanan mummunar magana ta fito, dole kowa yayi masa gargadi bawai sai Mallamai kawai, Annabi S.A.W yace ku isar da sakon Allah koda Aya daya kuka sani Su zasu so ace matansu, ya'yansu, qannensu, iyayansu etc su je suyi zina, wato suna taqama su suna da abinci daza su ciyar da iyalansu ba matsala kenan. Idan mutum ya mutu da wunya inde yana da imani Aljannah ze tafi, zina kuwa aikin yan' wuta ne, cin abinci baya hana mutuwa. Allah ya rufe bakin masu son yada alfasha da masu karesu
@sakinadeeni47135 ай бұрын
Kai wanan Mlm Aliyu kaji tsoron Allah fa, maganar Makari a bayyane a video amma kace wai fasukai sun kawo zance. To kai ka kawo mana cikarkiyan waazinin nasa mana, idan ka kareshi a nan duniya ai bazaka iya kareshi a gaban Allah ba Kace bishi a boye ai masa masa nasihai, mutum ya tantsama irin wanan mummunan zance a idon duniya yewa wasu masu raunin imani tasiri a zuciya suje su aikata amma kace ai masa magana a boye Baa cewa mutune suyi zina ba ma, suna yi ko ba yunwa suna yi, bare kuma ance Wannan zamani wani ubanma be kyale yar'sa ba da wasu family, makoci yana farwa yar' makocinsa har qananan yara baa bar maza da mata har aikin mutanen Annabi Lut ana yi harda yara, amma ya fito yana bada qarfin gwiwa. Ba wani zancen sai ayi shiru sai Mallamai ne kadai zasu tsawatar game da zancen Makari Annabi S.A.W yace ku isar da sakon Allah koda Aya daya kuka sani. Zina masifa ce tn tarwatsa al'uma. Kuji tsoron Allah dashi daku masu kareshi
@rabiubashiridris7525 ай бұрын
Kai Kuma waye da kake kalubalantar malam Aliyyu ni dae wlh nayi imanin gaskiya ya fada ku kuma son Rai da kabilancin kungiya bazai Barku ki yiwa Wanda ba Dan kungiyar ku adalci ba Allah ya ganar da mu.😊