Abduljabbar Yabamu Mamaki Ku Saurari Abunda Ya Fada...

  Рет қаралды 131,054

ASADUL ISLAM

ASADUL ISLAM

Күн бұрын

Subscribe Asadul Islam TV

Пікірлер: 182
@mhassan8701
@mhassan8701 4 жыл бұрын
Allah Ya Kara Shiryar Damu. Amma wannan bayani duk kame kame ne. Don me zakayi cuting bayani awanni zuwa sa'anni kadan sannan sai kawai kayi sharhi da ra'ayinka. Malam a dunga yin adalci. Sai kuma daga ƙarshe kazo kana yin tallar malantarka!!! Allah ya sauwaƙe Malamai sun zama en siyasa.
@adiyajafar7293
@adiyajafar7293 3 жыл бұрын
Allah ka tsaremu daga mu 6atar ko a batar damu Yaah Allah kayi mana maganin masu 6atarwa
@maryammuhammadbello8713
@maryammuhammadbello8713 4 жыл бұрын
Allah ya kara shiryadamu baki daya amma mutanen dayaja suna da yawa, sam sunkasa fahimtar Abdul jabbar akan ɓata yake. Alhmdlh Allah mungode maka da kayimu musulmai Allah ka kara tabbatar damu akan sunna Amin ya hayyu. ya qayyum
@sadiyaabubakar4507
@sadiyaabubakar4507 4 жыл бұрын
Ameen y Allah
@fatimahyahaya1410
@fatimahyahaya1410 3 жыл бұрын
Ameen ya Allah aiy duk mai hankali yasan Abdul jabbar baida hankali
@bakuraalhbulama6902
@bakuraalhbulama6902 3 жыл бұрын
Allah ya shinewa Yan shia
@abdoulsamad5343
@abdoulsamad5343 4 жыл бұрын
Allah yasa mu gane gsky. Ya kuma bamu ikon binta
@abdulhamidharuna2619
@abdulhamidharuna2619 4 жыл бұрын
M Allah yasaka da alheri Allah yasa jamaa sugane sunna da aiki da ita
@NrsKDDano
@NrsKDDano 4 жыл бұрын
Allah ya saka maka da alkhairi kuma Allah ya tsare rayuwarka daga sharrin masharranta. Allah ya kara maka tsarkin zuciya, ya taimake ka amen.
@lawalibrahimkatsina3435
@lawalibrahimkatsina3435 3 жыл бұрын
ai kai wannan malamin shine sherin da kansa kabi wannan wallahi ba zan kaffara ba ka bace ka bar musulunci duk sune bala,in duniyar da musulmai suke ciki.
@mansursadeeq6473
@mansursadeeq6473 4 жыл бұрын
Malam Allah ya saka da alkhairi
@Mrsjmoonhome
@Mrsjmoonhome 2 жыл бұрын
Maimaita zantukan nan ɗaukan zunubi ne, Pls ku daina saka mana dan Allah😭
@sallesalbia9964
@sallesalbia9964 4 жыл бұрын
Wly Malan munyarda dakai dary bisa dary Kukuma Allah yiryaku abduljabar Allah siryaka karasa madafa se kame kame
@lawalibrahimkatsina3435
@lawalibrahimkatsina3435 3 жыл бұрын
Wallahi kayi asara kuwa wannan hadisi shene balain da kakeciki amatsayinka na musumi karka yadda ya yanki hadisi ya gayama ka yadda nemi hadisin kayi hukunci dashi amma wallah kabi wannan shakiyin da kayan malanta wallahi wuta zaka tashi dashi
@muhammadmusasani8260
@muhammadmusasani8260 4 жыл бұрын
Abduljabbar ahanashi wazi da rubuce rubuce domin shi zindiki ne ama daina sauraronsa,
@halimaibrahim4904
@halimaibrahim4904 2 жыл бұрын
Allah ya tsine ma wannan mutumin. Makaryacin banza
@afa1720
@afa1720 4 жыл бұрын
Allah ya saka da alkhairi Malam
@mustaphayacuba3942
@mustaphayacuba3942 4 жыл бұрын
Allah chiryemu tafarkin annabi da sahabbai ameen 🤲🤲🤲🤲
@alh.aliyumohammedinuwa6191
@alh.aliyumohammedinuwa6191 2 жыл бұрын
Makiyin based na albani yazagi sahaban manzon Allah s.a.w
@abdulkarimwaziri8000
@abdulkarimwaziri8000 4 жыл бұрын
Allah ya tsare Mana imaninmu
@salehuji8053
@salehuji8053 3 жыл бұрын
Allah subihanahu wata'allah ya shiryemu imbahakaba akwai matsala. Wai shin masun biyewa abdul jabar wai su basuda hankaline dun Allah? Ai ko wanda beje islamiya ba yasan duk wanda ya zagi manzo salallahu alaihi wasalam da shaban sa ya san wa nan kapiri ne ai. Infact duk wanda yayi tantama akan wanan dan shiyan neja cewa ba kapiri ba ne shima ya kapirta walahi talahi bilahilazeem ba kafara. Ya Allah ka karawa Annabi daraja da iyalan gidansa Ameen 🙏 Mallam Allah yasaka maka da alkhairi
@mahamanlawan2773
@mahamanlawan2773 3 жыл бұрын
Ma cha Allah Allah yakara ilimi malan
@mustaphamuhammad2824
@mustaphamuhammad2824 3 жыл бұрын
Kaima wawane da kasamana mukaji zagin sahabba annabis s,a,w
@mourjanatugirardinmata5709
@mourjanatugirardinmata5709 3 жыл бұрын
Muna godiya sosai 😘😘 malam
@abbasnafisat1759
@abbasnafisat1759 4 жыл бұрын
Allah ya tsare mana imaninmu yasa mu gama da duniya lfy
@s.maiplayibrahim400
@s.maiplayibrahim400 3 жыл бұрын
Wai abunda ake koyarwa kenan , To allah ka kiyachemu
@habiboumahamadou5573
@habiboumahamadou5573 4 жыл бұрын
Masha allah malan allah ya karabasira
@abdulsalamdanhausa2389
@abdulsalamdanhausa2389 4 жыл бұрын
Allah saka da alkhairi
@asmaelabdalachannel7893
@asmaelabdalachannel7893 4 жыл бұрын
Allah ya kara ma annabi daraja S A W
@mohammedadamu3707
@mohammedadamu3707 4 жыл бұрын
Alhamdulillah mu munjima da sanin abduljanbar, baa musulmibane daga bakin SHAHIDAI BIYU MALAM JA'AFAR RAHIMAHULLAH DA BABBAN MALAMIN HADISI ABU ABDULRAHMAN MUHAMMAD AUWAL ADAM ALBANIA ZARIA RAHIMAHULLAH.dakuma wasu karatutukansa damuke nazari.Sabodahaka yan uwa Musulmai mumayar da hankali wajan Karatun ALQUR'ANI mai girma da pahimtarsa kuma da aikidashi abisa manhajin Malaman PARKO!!! WASUBHANAKALLAHUMMA WABIHAMDIKA ASHHADU ANLA'ILAHA ILLA ANTA ASTAGFIRUKA WA ATUBU ILAIK.
@smantv5707
@smantv5707 3 жыл бұрын
Allah yasaka mlm
@hamzasahabomagaji4128
@hamzasahabomagaji4128 4 жыл бұрын
Allah ya kare mana imanin mu
@mujahid_mj9624
@mujahid_mj9624 4 жыл бұрын
Allah yashiryamu Baki daya
@muhammedusman4222
@muhammedusman4222 3 жыл бұрын
Duk masu zagin sahabban annabinmu Allah kaa tsinemusu albalka Kuma kawalakantasu
@barkindoabdullahinana844
@barkindoabdullahinana844 3 жыл бұрын
Allah kashiryemu
@arc.bashirahmad2945
@arc.bashirahmad2945 4 жыл бұрын
Rabbi kama an amta fazeed Rabbi kama an amta fazeed na
@gfhg5264
@gfhg5264 4 жыл бұрын
Allah.kacaremu.dasharri.abduljabbar.allah.yasa.hukuma.suganeshi.
@rafiarafeeapeciden8326
@rafiarafeeapeciden8326 4 жыл бұрын
Hummmm
@ahmedabdulrahim670
@ahmedabdulrahim670 3 жыл бұрын
Gaskiya jabbaru mawukachine
@darul-fikratv5616
@darul-fikratv5616 4 жыл бұрын
Malan wlh nima naji nace wannan yawuce gona da iri. Idan babu damuwa ina son lambar Malan Asadu Islam.
@ASADULISLAMTV
@ASADULISLAMTV 4 жыл бұрын
Kayi magana da sakatarensa 08066862571
@hassanhadachimo9998
@hassanhadachimo9998 4 жыл бұрын
@@ASADULISLAMTV ok ina godiya
@yakubumahmed6586
@yakubumahmed6586 4 жыл бұрын
Barkafawahaka MALAN Allah yakareka yakumakRalafiya
@ahmadalmadihiferouane6341
@ahmadalmadihiferouane6341 3 жыл бұрын
Assalamu aleykum malan dan allah arika jin soron Allah cikin komei wannan bâ abun mamaki bane ,KO kayma say ka iya yin mafalkin wata magana kuma d'à ikon Allah katachi d'à ita kuma Baka mantabah ,Allah yafi gaban mamaki ,dan Adam mutin ne yarenachi anma agun Allah cewa yayi bismillahi rahmani Rahim wa lakad karramna bani adama ,dan haka komi agurin me yiwa ne anma yaba Wanda yaga dama,abunda yassa nace haka ,malan wlh nima nataba yin mafalkin waka kuma hal yanzu d'à wakata azouciyata ban mantabah ,kay kuma wlh irin wannan sunkay uku wanda allah yabani amafalki ,bâ alfahar nake bah ina godema allahna d'à wannan
@nasibsmuhammad915
@nasibsmuhammad915 2 жыл бұрын
Mtsuuut kaida kace haka qarya akayi mishi
@danbalkidanbalkidanbalkida2012
@danbalkidanbalkidanbalkida2012 4 жыл бұрын
Dujal dinda ya bashi Umarni Abdu jabar dan iskane
@ayshatmuhammadmudirhumaira1956
@ayshatmuhammadmudirhumaira1956 4 жыл бұрын
Allah ya shirya shi
@nasirumtafida279
@nasirumtafida279 4 жыл бұрын
Good
@khamisuhamisu1466
@khamisuhamisu1466 4 жыл бұрын
Allah kakaremu dagawan cuta datafi korona masiba
@garkuwanhausa
@garkuwanhausa 4 жыл бұрын
Amma wannan ba muryar abduljabbar ba ce
@aminaharuna8193
@aminaharuna8193 4 жыл бұрын
Dakace ba muryarshi bace kajisoron Allah Saida akajuya maka kaga hoton sa Amma kace bashi bane
@ahmedebrahim9787
@ahmedebrahim9787 2 жыл бұрын
Malam kabamu aya ko hadisi wadda tacce sahabbai basu kuskure
@saleyhabou4328
@saleyhabou4328 4 жыл бұрын
Allah kara basira malan
@ahmadmuhammad3658
@ahmadmuhammad3658 4 жыл бұрын
Ni Ina mamakin mutun ya zagi sayadi Umar r a irin wanan zagi,doctor jalo Kuma sayadi (ali r a)Ina ga Shima Dr jalo ya yazama Shia tunda dai duk Wanda ya zagi sahabai ,musamman irin su sayadai Umar ,Ali ,Usman ,Abubakar ,Allah ya kara musu yada ,shiyasa muke Kira malamai su binciki wayanan hadisan na cikin duk litafan a tantance gaskia da ke ciki a jifa da karairayi dake,jiya naji mallan Abubakar Gumi Allah ya Masa rahama yace Ana iya Kari a buhari Muslim da muwada malik,Kuma ya bada misali da hadisin buhari da yace an ma manzon Allah s a w sihiri yace ya Saba ma buhari da musulim a wanan hadisi hasali ma duk Wanda ya yarda da anyi wa shugaba( s a w)sihari to jinin da ya halata ,kwa iya searching fatawar mallan Gumi akan litafan buhari da muslim Yana Nan a youtube ,saboda wanan maganganun sun raba hankalin Al ummah sanan wani da yaji baban mallami yayi magana to fa ya zauna a kanta kenan babu Wanda ya Isa ya che Masa akwai gyara ko kuskure a maganar,don da za samu kuskure a cikin musulunchi to addini ya samu matsala kenan kaga duk Wanda yayi aikata kuskuren Nan tunda ga masu ruwaito wa zuwa ga mu muna cikin Bata kenan Allah ya tsare saboda ya ba kwaskwarima za a ma ire iren wayanan maganganu Mara Dadi ba watsar da su yaka mata ayi babu wani dalilin boye karya ko Yi mata kuskwarima a fitar da ita a mastyin karya Mallami kuyi hakuri ko cire son Rai na wanan malamina ne ko wanan namu ne baza mu yada mu karyata ba Don kar mu bashi kunya,ilmi.shine idan kaga abun da ba dadai ba ka nunawa al ummah in an tambaye Abu da baka sani ba ,ka fito karara kace ban Sami ba zan binchika Allah ya sa mugane amin
@hauwaahmed6489
@hauwaahmed6489 4 жыл бұрын
Ai Malam kabar wanii gaggawa zaayii muqabala dashii idan kunjii hujjojinsa ba ingantattu bane saiku kafirtashii........ Kuma kana maganar Malam na niger ko? Bakasamu labariin cewa freedom nashii yadawo ba Government tasake bashii dama yacigabada karatunsa kuma inshaa Allah gaskiyaa zata bayyana ALLAH YASA MUDACE👏
@abbakaradamu5464
@abbakaradamu5464 4 жыл бұрын
Ke yar Shiite ce ko? No wonder
@kowanakaarewasmart1782
@kowanakaarewasmart1782 4 жыл бұрын
Satarka ummuk
@HamaduUsman-c9z
@HamaduUsman-c9z 3 ай бұрын
Aka she sha
@kowanakaarewasmart1782
@kowanakaarewasmart1782 4 жыл бұрын
Msh...Allah
@yakubuibrahimaddullah5213
@yakubuibrahimaddullah5213 3 жыл бұрын
Masu zagin malam how far? Ga rana ya bayyana audu-janbiri makaryacine kuma jahiline ga abunda ake fada ya tabbata
@muhammadibnmuhammad9196
@muhammadibnmuhammad9196 4 жыл бұрын
Allah yasaka
@fatimaabdullahi4782
@fatimaabdullahi4782 4 жыл бұрын
ya Allah ka karatsare mana addinin musuluici ka shiryardamu Allah ya biya 🇸🇦🇳🇬🤔🤔🤔🤔
@hadizabello6443
@hadizabello6443 4 жыл бұрын
Allah sa mudace
@aishhosa4561
@aishhosa4561 4 жыл бұрын
Allah yatemakeka
@shafiumefarinsilai6660
@shafiumefarinsilai6660 4 жыл бұрын
MALAM YA ZAUNA ZAI RADDI AMMA BAI SAN BAMBAMCI TSAKANIN BAIWA DA WAHAYI BA ALLAH YAMANA SUTURA. GA AMSAR TAMBARKA. 1. ALLAH NE YAMASA BAIWA KAMAR YADDA YAKEWA KOWANE BAWANSA 2. DALIBANSA NE SUKESO YA RABA MUSU A CHAN IN KUMA KANADA WATA MAGANA KAYI WALLAHI ZAMU BAKA AMSA. MAKARYACI KARASA ABUN FADA SAI SHIRME KAKE
@ganingani
@ganingani 3 жыл бұрын
😭😭😭😭 innalillahi wainna ilaihirajouna
@hadizabello6443
@hadizabello6443 4 жыл бұрын
Shed'anunshi keson ya raba can
@abdoulrachidyacouba600
@abdoulrachidyacouba600 4 жыл бұрын
Ya allah kashiryemu
@musbahuabdullah2990
@musbahuabdullah2990 4 жыл бұрын
Malam yakamata kuzauna da abduljabbar ne kowa yakawo hujjarsa
@ihsaninsan3793
@ihsaninsan3793 4 жыл бұрын
Waye SHI. Na jima da Sanin Abdul jabbar. Wallahi wanan Shegen murji'i ko za'a bashi Kujerar Sudais Ba zai iya Zama da Abdul jabbar ba
@danmameajamagana1224
@danmameajamagana1224 4 жыл бұрын
Kai meyasa makaryacine wanna sharri kakeyi
@عزيزهالشراري-خ6ث
@عزيزهالشراري-خ6ث 4 жыл бұрын
Masha Allah
@saadatuadamu5138
@saadatuadamu5138 4 жыл бұрын
Inahlillahi wa inahh ilaihi rajiun
@abbasnafisat1759
@abbasnafisat1759 4 жыл бұрын
Subuhanallah
@saminushuaib2119
@saminushuaib2119 3 жыл бұрын
Karyanka sidi sharif adam yana karatunsa
@jdgvjscc3111
@jdgvjscc3111 4 жыл бұрын
allah kasa muda ce
@gfhg5264
@gfhg5264 4 жыл бұрын
Jazakallahu.kairan
@ummuabdullaah7823
@ummuabdullaah7823 2 жыл бұрын
Kai Wawa ne wallahi neman suna ya rufe maka ido kana hauka da sobaɗaɗi kana shirme da wauta shashasha kawai da ka ji da tsummar rayuwar ka dolo
@salimadam5209
@salimadam5209 4 жыл бұрын
Malan inada shawara dazaka nemeshi ku tatauna dazaifi ko wann ko aman shawarafa
@aminugarbauba9203
@aminugarbauba9203 4 жыл бұрын
Slm to Kai yanzu abunda kake haka annabi yakoyar kaima kadinga bibiyar laifin wasu ko aibinsu manzan Allah baya bibiyar dan uwansa dan harsai yano laifinsa ko yakaryatashi ko yato zartashi kaima kamanta d maganar manzan Allah dukkan Wanda yake tozarta dan uwansa ko yimasa kazafi za'awayi gari kaima kana irin yadda yake, yau zandawo maganarka dacewa wahayi ake masa yanzu dan Allah yafahimtar dashi zikiri shine yace wahayi akemasa kasani sekun tsaya kaidashi agaban ubangiji dakace Yana da awar annafta Kuma Kai bakada tabbas
@saifullahiukhashat1251
@saifullahiukhashat1251 4 жыл бұрын
Innalillahi wa inna ilaihi raj un
@ibrahimauwalmaigari9021
@ibrahimauwalmaigari9021 4 жыл бұрын
Assalam mlm inhar gyara zakayi ayyadda allah da manzonsa sukace yayi gyara ba inhar gyara zakai to bata kafagen yada labarai akeyiwa mutum gyara akan kuskuren saba kasamesi kamar yadda allah suhanahu wata ala ya umarci (annabi musa )yayinda allah yaturashi ga kafiri kuma la annen bawa ( yace dashi fa Qulna lahu qaulallaila la allahu yata zakkaru au yaksha )yace kafada masa magana mai dadi to kaga fi auna makenan
@kabiruyahaya5433
@kabiruyahaya5433 4 жыл бұрын
Hmmmm
@anasisahismail5094
@anasisahismail5094 4 жыл бұрын
Wallahi kaima dakake kare Umar din kafiri ne Kai saboda samsam bakada ilimi komi sai karya inkai malamaine kaje gun abduljabbar kace inayasamu wannan Sannan kuma kaje minna kasamu shekh Sharif Adam minna kace inayasamo wannan Duk malami na hakikika Yana gyarane ga Wanda yayi kuskure kaje gunsu kasamesu sannan saikafito kayi shirmenka jaki Wawa mahaukaci Wanda ya kaskantsr da darajn annabi akan wani tsinanne umar
@abbakaradamu5464
@abbakaradamu5464 4 жыл бұрын
Banza dan shia kawai Banda cin matan mutane babu Abunda malamanku sukeyi. Shegu mazinata
@nurubalajibrin1206
@nurubalajibrin1206 4 жыл бұрын
U people have d most valuable iliterancy
@abdullahiyakubu6597
@abdullahiyakubu6597 4 жыл бұрын
Kaikaji da kanka
@duniyarmuayau.3896
@duniyarmuayau.3896 2 жыл бұрын
Masha ALLAH.
@zahradeenzakariya1014
@zahradeenzakariya1014 Жыл бұрын
Wanda yake son annabi allah yabarshi da annabi wAn da kuma yake son sahabbai allah yayi masu masauki 1 alahira
@melemari2366
@melemari2366 2 жыл бұрын
Izala dan shegeya ne ai
@unclesam4512
@unclesam4512 2 жыл бұрын
Wai ku mekedamun kune hmmm
@danielbash8039
@danielbash8039 4 жыл бұрын
Mlm menene maanar galabahulwajau annahoo yahjiro
@saminushuaib2119
@saminushuaib2119 3 жыл бұрын
Yadda kuke
@ahmedebrahim9787
@ahmedebrahim9787 2 жыл бұрын
Wallahi kuji tsoron Allah da Annabi Saw Saboda ranar tashi tsirara wallahi ranar gwamna ganduje takansa yake
@ibrahimsani5618
@ibrahimsani5618 4 жыл бұрын
Akaramakallah aiba'a fahimtar maganarda mutum yayi ta awa1 ko 2 acikin second 5 ko 10 kaika manta abinda dan gumi yake fadane.
@loveisthegreatest
@loveisthegreatest 4 жыл бұрын
Assalamu alaikum ya shieck munagodiya ta mussama ya shieck allah yasaka da alhiri allah yabada ladan Ya shieck ina bukata private chart don ne man taimakawa musulmi da musulunci allah ya karawa shieck lafiya da Nisan kwana Ga number na 08100945668 Ya shieck don alllah in bukatar magana da kai ya shiech
@mohanasir2563
@mohanasir2563 2 жыл бұрын
Kaji tsron Allah jahili
@shuaibuashraf5017
@shuaibuashraf5017 4 жыл бұрын
Sorry shiyace da'awar anapta yake kokuwa?
@maizahraabbakar9067
@maizahraabbakar9067 2 жыл бұрын
Kai dan wuta NE azzalummai banza
@muhdgali6907
@muhdgali6907 4 жыл бұрын
Yanzu waye yasaka duk wannan? Kayi ta kanka wallahi Kuma ni na yadda baka tsoron mahaliccinka tun a rigimarku da A zango Shima Saida kamasa kazafi Kuma kana cewa Kai ahlussannah be, Allah ya kyauta
@bangiszamani4594
@bangiszamani4594 4 жыл бұрын
Manzon Allah yace Addinin Nasiha sannan kuma yace idan kaga Abu mummuna a addini ka kawar dashi da hannunka ko da bakinka idan bazaka iyaba sai ka qishi a zuciyanka saboda haka dolene tunda Mallamin yasani toyafada kuma yayi gargadi akai
@muhdgali6907
@muhdgali6907 4 жыл бұрын
@@bangiszamani4594 baka bibiyarsa , da ka fahimchi inda ya dosa, kwata kwata baya yiwa maqiyansa adalchi ,Kuma wannan ba Halin ahlussannah bane wlh, ko kana qin mutum to ka Fadi gaskiya a kansa
@rafiarafeeapeciden8326
@rafiarafeeapeciden8326 4 жыл бұрын
Kayi haquri Abdul Jabar yafi qarfin ka kata 6a Adam zango ma Dan FIM abin Mai ma dadi ba bare maulanah yakama kan ka ka tsa iya matsayin ka
@hauwaahmed6489
@hauwaahmed6489 4 жыл бұрын
Wannan magana gaskiyaa ne
@rafiarafeeapeciden8326
@rafiarafeeapeciden8326 4 жыл бұрын
@@hauwaahmed6489 wlh sis
@nurubalajibrin1206
@nurubalajibrin1206 4 жыл бұрын
Ashe jahilan nada yawa
@fatimahyahaya1410
@fatimahyahaya1410 3 жыл бұрын
Allah karabamo da jahilci ga gaskiya amma sunzuciya yasa kuna guyana bayan mai littafin akan jaki kenan Abdul jabbar
@lawalibrahimkatsina3435
@lawalibrahimkatsina3435 3 жыл бұрын
Wai daman wannan hadisin ne wannan marar kunyar ke kawowa A nassi na alqurani wallahi duk wanda ke wajen ya goyi bayan Umar ya fita yabar musulunci,kuje ku nemi cikakken Hadisin kafin kuyi comment kinsan duk bala,in da musulunci yake ciki ya fara ne akan wannan hadisin,duk wanda yace ma Manzan SAWW bai san abinda yake ba Alqurani ya ishemu ka gaya man matsayin wannan ?
@aminumusa1641
@aminumusa1641 4 жыл бұрын
Amma ban san cewar kai jahiline ba sai yan zu, ba kasan bambanci WAHAYI da ILHAMABA ka koma makaranta sha-sha-sha
@muhammedshuaibu2109
@muhammedshuaibu2109 3 жыл бұрын
Munafukan banza yahudawan banza
@ismailbabaaliyu5890
@ismailbabaaliyu5890 4 жыл бұрын
Bana tare dakai anma Nankan kafadi gaskiya
@salissouaboubakar7408
@salissouaboubakar7408 4 жыл бұрын
Kuma idan ka Isa kayewa Dan gidan gome raddi shi annabi s.a.w ya zaga ba sahabi ba bugo da kare ya zagi imm Ali me kafadi gameda shi kaje makaranta ka koyo karatu ba shirmi a social media ba
@muhammedlawi1262
@muhammedlawi1262 4 жыл бұрын
takai mai ilimi tinda ka yarda da shirme yakeyi kayi masa raddi mana tahan yar ilimi kuma kace yakamata ya koma makaranta ko ? to ai yakamata kai kazama malamin sa tunda malaman ka sun gaza kajiko malam
@abubakarmuhammedaliyu3928
@abubakarmuhammedaliyu3928 4 жыл бұрын
Hujja yakamata kakawo da dalili , wayene dan gidan gombe kuma a'ina yazagi ma'aiki , sannan inma yayizagin shiwannan dalibin naka kanada yaqinin yaji?
@kamaluddeenibrahim280
@kamaluddeenibrahim280 4 жыл бұрын
Kai kaji soron Allah munafiki haka ake wa azi dan iska kaje kai karatu dama haka kuke en izala
@bangiszamani4594
@bangiszamani4594 4 жыл бұрын
Asslm. Tokai mallam yayane ake yin wa'azi fiye da inda yayi din
@abbakaradamu5464
@abbakaradamu5464 4 жыл бұрын
Amma kai jahilako? Bakusan meye musulunci ba
@mustaphaarmayau7397
@mustaphaarmayau7397 4 жыл бұрын
Maisaurarefa bawawa bane kadinga karasawa mutin abunda baifadaba da mummunar ma'ana
@arewag10tv30
@arewag10tv30 4 жыл бұрын
Gwara ku maida hankali akan abunda yake gabanku Domin wannan magana da ka dauko na abduljabbar da sheriff Adam Minna Akwia hassada aciki Aduk lokacin da wani yayi kuskure nasiha akeyi ba Wai afito Ana nunawa duniya ba Kaima bakafi qarfin kuskure ba Ballantana duk wasu maganganun da suke taunawa suna samosune ciki bukhari da Muslim na irin chin mutun annabin Rahma da bukhari da Muslim sukeyi
@salihuabdulrrazak2067
@salihuabdulrrazak2067 4 жыл бұрын
To kazo kuzauna domin kuyi mukabala mana
@rabiluniass7152
@rabiluniass7152 4 жыл бұрын
Kanemi kudi da KZbin Dinka yafi munafincinda kake
@ihsaninsan3793
@ihsaninsan3793 4 жыл бұрын
Wato kaï murji'i ka jahilci yadda za'a musuluntar da Christmas. Amma kasan yadda Albanin Zariya ya Musuluntar da Démocratie. Cikin Karatun sa na démocratie. Sun yi Mata wankan Shiga Musulunci. Ko Sai Murji'a suke da Baiwa su ake yima Wahayin musuluntar da Kafirci. Har gwara Abdul jabbar kin daku. Yan iska kawaï yan duniya
@samailasamaila31
@samailasamaila31 4 жыл бұрын
Kai Malan to wai kai Lalanne kai mai waazi ne kai KO mai jaridanai niinna so a waye mini kai na Dan nachi ga wani rudani kanamagana kan Abdul jabar Kana magana Masu finafinai to wai waazin naka wainene zamu aiki da chi ku ma su jarida kokuma kun koma siyasa nai Irina malimai nai inaso abini am sa wanna tanbaya ta wa kukuna way kai jama a kokuna sasu aciki jahilci senaji amsa
@ismaelillelaismae6234
@ismaelillelaismae6234 4 жыл бұрын
😭
@1994غصاطسإ
@1994غصاطسإ 4 жыл бұрын
lgassa Anfassale
@isahpctv
@isahpctv 2 жыл бұрын
Munsani agindanci ne Dan wahala
@blackballball168
@blackballball168 4 жыл бұрын
اتوني بدواء اكتب لكم كتاب لن تضلوا بعده ابدا عمر قال دعو الرجل انه يهجر البخاري ومسلم
@rabiulecturer4051
@rabiulecturer4051 2 жыл бұрын
Dan Munafika masu tada husuma
@souleymanemaman4038
@souleymanemaman4038 3 жыл бұрын
Wanga shine kafirin
GARWASHI SEASON 2, EPISODE 10 (ORIGINAL MOVIE).
1:26:57
UK ENTERTAINMENT
Рет қаралды 73 М.
Yanzu Abduljabbar Yanemi Afuwar Mutune Yace Ya Tuba...
15:58
ASADUL ISLAM
Рет қаралды 168 М.
ССЫЛКА НА ИГРУ В КОММЕНТАХ #shorts
0:36
Паша Осадчий
Рет қаралды 8 МЛН
Caleb Pressley Shows TSA How It’s Done
0:28
Barstool Sports
Рет қаралды 60 МЛН
번쩍번쩍 거리는 입
0:32
승비니 Seungbini
Рет қаралды 182 МЛН
Cikakken Tarihin Mijin Aljana
18:35
Mazaje Ne
Рет қаралды 88 М.
THE MOST POWERFUL RUQYAH REMOVES Djinn IN THE HUMAN BODY AND BLOODSTREAM
1:40:25
Wani mai Kasuwancin Naman Mutane.
13:51
Verified News
Рет қаралды 221 М.
Sako Zuwa Ga Iyaye ku Kyautata Sunayenku da sunayen Yaranku...
11:57
sarimul battar lecture 97 by As-Shaykh Abdul-Rahim Bello Al-Albaany
42:35