Lallai Abu salma yafadi gaskiya. Allah yasa mudace.
@HarunaAliyu-d9x2 ай бұрын
Wlh munagoyon Bayan Dan bello inshaallah Allah zekaremanashi
@AuwalGarba-e9o2 ай бұрын
Babu abinda zai Sami danbello, sai daukaka da alkhairi, abin da yake fada karyace ko GASKIYA, Kai don Allah, kabar wannan magana
@mohammedlarabaibrahim56322 ай бұрын
Dan Bello Allah ya tsare ka Allah ya tayama Nigerians Allah yasa mu gane
@hussainsaleh97662 ай бұрын
Allah yasa mugane amin
@HamzaYakubu-i5g2 ай бұрын
Allah yasa mudace
@abdullahimuhammad452Ай бұрын
Gaskiya ne wanan
@Adamumaitaki2 ай бұрын
masha Allahu
@halimaabdullahi69342 ай бұрын
Gaskia ne Abu Salma
@SaiduHaruna-li7ro2 ай бұрын
Mu kishin qasar mu che a gabanmu da Kuma Al umma
@SALISUMAHARAZU-n7j2 ай бұрын
Kana wuta Ban Ballo
@رابحهمحمد-ت2ص2 ай бұрын
Inaruwanmu dawata murja
@SulaimanIsmail-nv8pg2 ай бұрын
Yan nigeria jam'iyya sukeyi ba mutum ba
@MMouslimTV2 ай бұрын
Allah yazaba muna mafi alkhairi 🤲
@Ibrahimsurajorabiu2 ай бұрын
Dan Bello wlh kataka sannu da manyan nageria
@rabiatou16432 ай бұрын
Aidama bawani halitta mai saurin mantuwa irin dan adam Allah ya kawo gyara
@sabuwarrayuwa18342 ай бұрын
@@rabiatou1643 Ameen
@Mnmnmm-o8m2 ай бұрын
Gsky ne abu salma
@زيتزيت-د6ع2 ай бұрын
Abu salma yabada shawara mekyau dan bello kadaina gaggawa kabi abin akan tsari daki daki kabinciko mana abu hudu 4 mayya masu mahimmanci toh kadakata haka musamu sakanakonsu in yayi yawa to wanne zaayi