allah yakarawa Abu aisha lafiya da nisan kwana ♥️❤️♥️💯
@abuaishaalfurqan2 күн бұрын
Amin amin na gode da adduoi
@rabiunura43562 күн бұрын
yau wa malam wallahi ina wata tabbaya da nake so nayi ma
@MamonhAlal2 күн бұрын
@@abuaishaalfurqanaslm Fatan alkairi dan Allah Malam Naga huta natatachi Israel ce kolabanan Dan Allah munajiranku mungode astagafiralla subhanallahi wabihamdihi subhanallahil azim achahadu alla ilaha illallahu wa achahadu Anna Muhammad rasulillahi sallallahu aleihi wasalam astagafiralla 😭
@abuaishaalfurqan2 күн бұрын
Amin amin na gode da adduoi
@AbubakarMuhammed-sw3ipКүн бұрын
Amin
@AishatYahaya-tb4dg2 күн бұрын
Amma dai wannan garba kore Allah ya wadaranku, wannan bayyana irin fadala haka, haba don Allah ahaka kuke tunani muzabeku ku wakilcemu? Wannan wani irin mutum ne haka ya Allah kayi mana tsarin ire- iren wayannan mutane (yansiyasa) da su wakilcemu kota kusa kota nesa, ya Allah kana gani kayi mana maganinsu. Ameen ya hayyu ya Qayyum.
@abdoumahamane6870Күн бұрын
Aminé summa amine
@firdausjafar52572 күн бұрын
Hasbunallahu wa nimal wakeel
@AnasShehudukku2 күн бұрын
Allah ya shirye mu duka mu..ama garba kore katuna kai din toshone
@SulemanYunus-n1s2 күн бұрын
La'haula wala qowata illabilah
@sakinadeeni47132 күн бұрын
😂 Shiko yana da mata hudu baya tsoron ya kunnawa kan sa wuta a gida wajen matansa wannan bankada tayi yawa Allah mun tuba ya kuma kyauta, dmn ance ko a lahira haka yan' wuta ma suke zargin juna. Allah ya karemu daga sharrin Shaidan Amin
@MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo2 күн бұрын
Allah ya saka da alkairi amma me ya kawo hoton Abba a ciki
@ibrahimmadjid-qv8qi2 күн бұрын
kay gaskia Alla yakiwta Alla yasamudace
@lantanaali55452 күн бұрын
Wai Dan Allah a Kano ne wanga mutum yake ??? حسبنا الله ونعم الوكيل 😊
@abdouhalilou-r8x2 күн бұрын
Wannan fah kowa zai iya ɗaukan sa yanda yaji ƙwaƙwalwa sa take iya ɗauka wasu suce bai kyauta ba wasu ya basa dari ya amma fah Ni ba haka na ɗauke Chi ba saƙon da ke cikin wannan jar takarda ya ke karanta wa ita siyasa tana duban ina yawan kuri'a yake tayi kamfen akai wannan ma wata ce.a koma tuchen ita ciyar 🥰
@ChiitouMohamed2 күн бұрын
Sarkin mata😅😅😂😂
@Nouradine_Sanoussi2 күн бұрын
Wai kankana 😂😂😂😂 Allah ya kyauta
@AsdDda-v1w2 күн бұрын
inba wannan zancen qarya yake
@NIGERIAJIYADAYAU2 күн бұрын
Abu,isha ka kusa kai dariya
@Saleh-0052 күн бұрын
Masha allah
@هدىمحمد-غ7د9ط2 күн бұрын
وكذلك يقذفُ الله في قلوبهم فيفضحُ بعضهم بعضًا
@MdBokolikhatun-jo6ytКүн бұрын
kai babamu
@Maryam123-zs3ni2 күн бұрын
Allah yakyauta
@MdBokolikhatun-jo6ytКүн бұрын
kai 😂😂😂😂
@Sir_Zainbiggy2 күн бұрын
Kaji katon banza
@MusaLawal-fg8lc3 сағат бұрын
Itama tsohuwar banza ce ai Aure shine maganin badala
@ماهرمعاذ-ش7غ2 күн бұрын
😂
@lantanaali55452 күн бұрын
،إنالله وإنا إليه راجعون حسبنا الله ونعم الوكيل ،إن الله لايحب الجهر بالسوء Waennan sune en siyasa ku da kuke zaben jam Iyyar su 'wallahi da en Nigeria ko in ce en arewa ko Taron wata jamiyya kuka ga Irin wannan mutumen ai tafadi,tir tir da Al ummar dairin wannan mutumen ze fito yayi Irin wannan yaqare baku fasa gidan redion ba.بئس
@هدىمحمد-غ7د9ط2 күн бұрын
Shagwɓe ni yake
@MardiyaAbubakar-h6r2 күн бұрын
Allah Yasauaka Allah Yashir Yiku Bakedaya Afitou Sirsra Baha Surun Allah Kauta Ameeeen Yawhiyou Yakaiyoum
@aminumgabatv5662Күн бұрын
😂😂😂😂
@kmuhd94732 күн бұрын
Hhhh hum Allah ya kyauta 😂
@المختفيالمخفي-ط8م2 күн бұрын
😂😂😂
@FalilaTataКүн бұрын
Subbahanallahi siyasa batayi ba da yyamyanka Azo ana Yi Maka tujara Allah yasa mu gama lafiya gaskiya garba Kore ka gama da ain jafaru
@عبدالرحمنابوبكر-ز5ذ2 күн бұрын
😂😂😂😂
@FalilaTataКүн бұрын
Subbahanallahi siyasa batayi ba da yyamyanka Azo ana Yi Maka tujara Allah yasa mu gama lafiya gaskiya garba Kore ka gama da ain jafaru
@FalilaTataКүн бұрын
Subbahanallahi siyasa batayi ba da yyamyanka Azo ana Yi Maka tujara Allah yasa mu gama lafiya gaskiya garba Kore ka gama da ain jafaru
@FalilaTataКүн бұрын
Subbahanallahi siyasa batayi ba da yyamyanka Azo ana Yi Maka tujara Allah yasa mu gama lafiya gaskiya garba Kore ka gama da ain jafaru