Masha allah Sai godiya ga allah. Ibn taimiyya is a unless man. Izala sallafiya wahabiyawa gidan iskanchi makiya manzon allah sallallahu alahihi wasallam
@RawanaAlhkundiri4 ай бұрын
Wai yan darika yanzu in Allah ya tambaye ku gube kiyama kan abinda kuke ai katawa hujjar ku shine ibn taimiya ma yayi
@salisuyunusa22433 ай бұрын
Masha Allah malm abbas
@MohammadMangaAliyu4 ай бұрын
Wadannan mutanen ba ku da lafiyayyen hankali wallahi. Wa ya ce muku 'yan Izala suna bin Ibn Taimiyyah, in ban da kidahumanci da jahilci. Izala Annabi suke bi ba wani ba. Duk wanda ya yi ba daidai ba ko waye shi, 'yan Izala za su bar masa kayansa. Wai da an taɓa ruɓaɓɓun shehinan su, sai su ce za su zagi Ibn Taimiyyah
@nafiuyusuf65914 ай бұрын
Izalukenan
@RawanaAlhkundiri4 ай бұрын
Duk abinda aka kalubalanceku mai mukun ku gamsarda mabiyanku ta hanyar tabbatarda abun ko kuma korewa ta hanyar ka kawu dalili daga Kur'ani ko hadisi sai kuce ibn taimiya ma yayi kuma sabar jahilcinsu wai mayansu kuma su gamsu a masayin an kawo musu hujja Wallahi inde shiriya kuke nema saboda Allah to duk wanda yace muku ibn taimiya ma yayi, kuce musu, mu ba ibn taimiya muke biba, ku muke bi, kuma kuna cewa darika hanyace da manzon Allah ne ya bayar wa shiek Ahmad tijjani to ku kawu mana dalili daga hadisan Annabi ko Kur'ani ba ruwan muda malaminda ba a bangaren mu yake ba kuma mabiyinsa basayin abinda suke tuhumarmu dashi ballen tana muyarda malamin suma yanayi Ko yafada
@Abdoulrauf674 ай бұрын
Shi Ibn taimiya dan uwarsa shikaho hujja Aya ko hadisi