Рет қаралды 2,859
Tambayoyi
1. Gafarta malam akwa matar da take kawomana nama da daddare don mu bawa karnukanmu, amma idan tazo sai tace kada mu kuskura mu bawa karya, sai dai kare. Shine wataran muka jaska naman sai muka ga sunan mijinta a rubuce a jikin naman, to malam yanzu zamu sanar da mijin nata ne ko zamu yi mata nasiha ne ko kuma mu baiwa karyar muga abinda zai faru.?
2. Akaramakallahu mutum ne ya saki matarsa har ya kai ga fadawa wani dan uwansa, sai kuma ya canja shawara, to zai iya janye sakin tunda bai fadawa matar ba.?
3. Malam don Allah Addu'ar kariyar kai daga shiri muke neman.
4. Ya sheikh menene hukuncin masu cewa Allah ya yi musu abu don Annabi ( S.A.W )