Hausawa top tv Subscribe to hausawa top TV domin samun bidiyoyi masu kayatarwa / @hausawatoptv #hausawatoptv #hausawatv #hausa
Пікірлер: 41
@user-vj3xu8xu6m2 ай бұрын
Allah yaisa Nigeria 🇳🇬😭😭
@user-ep4kr3ql5v2 ай бұрын
Allah protect you Malam Gumi Amin
@hausawatoptv2 ай бұрын
Ameen
@MuhammadIsah-tx6uwАй бұрын
Muhammad Muhammad
@idrissouzenabou1090 Жыл бұрын
Allah ne Ya matse bakin ka kace mayakan mu Allah ba azalumin bawan sa bane. Idan bahaushe nada idanua na gani da kunnuwa naji, to ya gani yaji. Al- Mustafa Allah ya daukaka ka and Peter Obi.
@hausawatoptv2 ай бұрын
Allah ya kyauta
@maianguwaashafa62302 ай бұрын
Halliru
@tijjaniimam238 Жыл бұрын
Gumi abin zargi ne a ta'addancin da ake fama da shi a Arewa
@hausawatoptv Жыл бұрын
Allah yasa mudace
@umaimahabibu7254 Жыл бұрын
Tunda ma can lamarinsa akwai ayar tambaya
@hausawatoptv Жыл бұрын
Allah yasa mudace
@mukhtarabdullahi4224 Жыл бұрын
Irinka sunadawa Munafukai
@nafeanafa2958 Жыл бұрын
Allah yakiyayemin kai malam sun fahimceka à gurgunce
@ibrahimbabangida4894 Жыл бұрын
Kaima bisa dukkan alamu dan kidnapping ne kai Allah zai tona muku asiri da ku da gumin yan taadda kawai azzalumai
@musaibrahim74265 ай бұрын
Allah ya kare ka malan ya Kara maka karfin gwuiwa baza su ga ne ba,Kai ne muryar arewa
@ibrahemmurtala7401 Жыл бұрын
Allayatu asereku
@nafeanafa2958 Жыл бұрын
Walahawla wala quwwata illa billah wai se yauchene dan arewa zai waye kanamai yaki yana yakarka
@filssaddam2260 Жыл бұрын
Dama haka ne duk wani abu dake boye acikin zuciyar dan adam watan wata rana zaiyi subutar baki mutane su gane......gashi ta bayyana.
@hausawatoptv Жыл бұрын
Allah yasa mudace
@ibrahimbabangida4894 Жыл бұрын
Shege dan taadda Allah ya tsine maka gumi
@nafeanafa2958 Жыл бұрын
Uban uwaka yaci uwatar wawa munafuki
@IbrahimLawal-ey2esАй бұрын
Sulhu
@hausaproudtv Жыл бұрын
Fatan alkhairi oga Allah Ya Kara sutura
@hausawatoptv Жыл бұрын
Ameen ya rabbi
@JuliusMathew1111 Жыл бұрын
Ya kamata gonnati ta Kamasi shine kade yagane yenda jaman Lafiya a Nigeria, kamar yanda nake gane shene yagane manufar su
@ummuidris4822 Жыл бұрын
Gaskiya wannan kuskuren harshe me wannan gaskiya yake fadi
@hausawatoptv Жыл бұрын
👍👍👍
@tijjaniimam238 Жыл бұрын
Gumi danta'adda ne. Allah zai mana maganinsa shi da yan'uwansa
@nafeanafa2958 Жыл бұрын
Toh kakamochi ka hukuntachi wawa kawai
@tijjaniimam238 Жыл бұрын
@@nafeanafa2958 Kai da shi duk yanta'adda ne. Kuma Allah zai.mana maganin ku insha Allah.
@tijjaniimam238 Жыл бұрын
Kema kina goyin bayan yanta'adda kenan. Allah mana maganin yanta'adda da masu goyon bayan su.
@oumaryahouza1416 Жыл бұрын
Allah ya care mamukai malam
@issiyaquyusuf7570 Жыл бұрын
Kunji dai
@daudajohn4685 Жыл бұрын
Yes he is amount them
@hausawatoptv Жыл бұрын
👍👍
@auwalshamsudden3529 Жыл бұрын
Jahilcine ya maku yawa bawan Allah yana iya kokarinsa a sami zaman lpy amma ku burinku ku zageshi, Allah ya tsareshi saidai ku mutu
@muhammadzubairukatsina49 Жыл бұрын
Mallam tunda mun kasa, kawai mu haqura mulkin nan ya koma kudu, tunda mayakan ku, sun kasa fahimtar cewa dan Arewa - Musulmi ke mulki. Dalili na kuwa shine babu bambamchi tsakanin Buhari da Atiku, tunda dai dukkan su, ýan-uwan mune fulani. Kawai mu daure mu za6i dan uwan mu, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, don kawo qarshen wannan ibtilaín daya addabi Alúmmar mu ta Arewa.
Dan taadda dama yasan menene sulhu kuna fitowa muna gane turazan birni fulanin gari ke daure wa na daji gindi ayi sulhu wadanda suka kashe sun kashe banzq kenan fulani kunci amanar hausawa kuma wallahi sai kun wulakanta tunda ga nan duniya InshaAllah