Wlh Ina ma nasiha da kaji tsoran Allah,ka tabbatar zaka bada sheda a ga gaban Allah akan wannan magana da ka fada.
@nafiumikailu53818 ай бұрын
Akwai Allah insha allahu Allah zai taimakeka sarki
@Jikannagaje71708 ай бұрын
insha allah
@AUWALMAGAJI-vs9ju8 ай бұрын
Gaskiya bakajin tsoron Allah
@abdulrahmanmusa19277 ай бұрын
Sannu me Jin tsoron Allah
@muhkanyurab72138 ай бұрын
Kai bamasan munafurci da qarya insha Allah acan zaimutu
@yusufabdullahi47868 ай бұрын
Matsalar itace Sheikh Abduljabbar shi ya jefa kansa cikin wannan rikici. Kuma girman kai da jiji da kai ta kaishi ga haka. Don da ya karbi nasiha tun farko da maganar bata kai haka ba.
@abdulrahmanmusa19277 ай бұрын
An zalinche shi Kuma Allah nanan
@lawaliabu25458 ай бұрын
Kaima Muna fikine
@darakutv47518 ай бұрын
Aslm ❤ Wai ya akayine Baku turo mana labarin su nihad Kashi 29 ❤❤❤❤❤❤❤❤❤
@sabuwarrayuwa18348 ай бұрын
Jiya an 'dan samu matsala ne. Amma yau komai zai ci gaba in Sha Allah. Mun gode.
@darakutv47518 ай бұрын
@@sabuwarrayuwa1834 masha allah Godiva muke
@maryamahmad33358 ай бұрын
Kai matsacan zindiƙi banza rufemana baki
@ibrahimmuhammad23077 ай бұрын
Faruk naji zanchenka amma wlh shirmene kake
@ibrahimmuhammad23077 ай бұрын
Abduljabbar makaryachine gaskiya
@daudakargi22108 ай бұрын
To, ai kai sai kayi hukuncin naka hukuma tayi nata saura na Allah.
@ibrahimmuhammad23077 ай бұрын
Anyiwa abduljabbar adalchi wlh kuma anbashi kofar tuba bai tubaba
@ibrahimmuhammad23077 ай бұрын
Wato abduljabbar baituba ba ashe haryanzu karya yake dada wlh munafukine
@BALABELLOHASSAN8 ай бұрын
Allah y fito d malam
@Speedyvampir28 ай бұрын
Ba Ameen ba. A kurkuku zai mutu insha Allah.
@rabiulecturer40518 ай бұрын
@@Speedyvampir2 uhmmm
@auwaluahmad1828 ай бұрын
In Sha Allah a kurkuku zai mutu kuma kaima da kake San yafito India har bakayi istigfariba sai ka fada cikin musiba domin adduar waliyyan Allah karbabbabiyace kai kuma cikakken munafikine
@BALABELLOHASSAN8 ай бұрын
Kai zindiki ne dan bidiah
@mustaphakabirsharu76787 ай бұрын
Hmmm faruq mutane yake nema da masifa shine allah yamayar masa dashi kansa don kuce masa yacire girmankai ya tuba ya janye kalamansa
@ibrahimmuhammad23077 ай бұрын
Sakarchine achikin batunka faru
@hauwagarbashehu36898 ай бұрын
To kaima yakamata ahada ku tare guri daya
@AdamIdris-oc4eh5 ай бұрын
Mungode MLM
@rabiulecturer40518 ай бұрын
Uhmmm barnar da wannan maluman wahabiyyar suka yiwa al'ummar musulmi a Nigeria wallahi wallahi shekaru 100 bazata gyaruba