Yanzu Sheikh Nuru Khalid Yayi Martani Akan Abinda Ya Faru A Sokoto

  Рет қаралды 215,523

Arewarmu Tv

Arewarmu Tv

Күн бұрын

To enjoy more of our services join our Telegram Channel by clicking on the link below
t.me/arewarmutv
Muna muku marhabun da zuwa wannan channel namu me albarka, wanda yayi fice wajen kawo muku abubuwan masu amfani wanda ke fadakarwa, ilimantarwa game da nishadantawar.
Haka zalika a madadin kwamatin gudanarwa na wannan tasha me albarka muna muku godiya da kasancewa tare damu a koda yaushe.
Sannan a karshe dan Allah kada ku manta kuyi Subscribe na Arewarmu TV channel domin ci gaba da kallon videos namu masu matukar muhimmaci a rayuwar yau da kullum ta hanyar danna link dake kasa.
/ arewarmutv
Please Subscribe to Arewarmu TV channel:
/ @arewarmutv
Zaku iya ziyartar shafikan mu na sada zumunta da kuma website namu me suna arewarmu.ng
Domin samun labaran duniya da dumi-dumin su, kiwon lafiya, wakokin hausa, labaran kannywood, da sauransu.
Ku biyomu a shakufanmu na sada zumunta:
Facebook: / arewarmutv
Twitter: / arewarmutv
Instagram: / arewarmu_tv
Telegram:
t.me/arewarmutv
Email:
arewarmuconcepts@gmail.com
Mungode da ziyartar wannan channel
Please don't forget to Subscribe to Arewarmu TV channel:
/ @arewarmutv
--
#ArewarmuTV #Arewarmu #Hausa #Arewa #Tafsir
#ArewarmuConcepts #HausaMusic #HausaFilms #NigerianMusic #Pantami #BelloYabo #Binusman #AbdallahGadonKaya #HausaEntertainment #MentaMusic #ArewarmuAyau #babaBuhari #MalamanSunnah #Ahlussunah #KabiruGombe #Pantami #Kannywood #Bardensunnah #HausaComedy #Wa'azi

Пікірлер: 300
@shafiimuhammadsada1845
@shafiimuhammadsada1845 2 жыл бұрын
Allah yasa mudace amma gaskiya maganarka hakane amma duk wanda yayi batanci ga annabi s a w to tabbas sai mun kasheshi kuma Allah yasakawa matasan sokoto da alkhairi da sukayi wannan jahadi ameen
@maazuabubacar5437
@maazuabubacar5437 2 жыл бұрын
Kayyy! wannan dassuka kasheta sunyi daidai wallahi , koni idan mutun ya zagi annabi (S.A.W) agabana saina fillé kai ko da yawshe kaidai ka kaikaita ka issada sakonka hukumomin na zamani munafukai
@ahmadaliu4793
@ahmadaliu4793 2 жыл бұрын
Toh malam kuje ku dawo da ita wlh ko gobe wani ya zagi Annabi SAW wlh a kashe sa. Su ai masu hukunci basa yin abinda ya dace.
@maikanohassybaby3525
@maikanohassybaby3525 2 жыл бұрын
U are the only person that say true May God 🙏 bless you 💕
@Dan_Dallaje__tv_24
@Dan_Dallaje__tv_24 2 жыл бұрын
Insha Allah na daina goyon bayan wannan malamin kuma mu indai a Nigeria ne Tom sunyi daidai da suka kasheta domin mutane dayawa baa kashe su ba Aikin Banza
@ojimasuleiman7512
@ojimasuleiman7512 2 жыл бұрын
Allah ya kaimaki malam gaskiya Allah ya Maka maikyau malam duyiya da lahira kaikadai kafadi gaskiya
@aminumuhammadsharif3193
@aminumuhammadsharif3193 2 жыл бұрын
mu dai Addinin da muka sani ɗaya ne tilo bashida na biyu shine Musulunci, Allah yasa mudace, Allah kuma ya tozarta duk maƙiyin Manzan Allah Sallallahu alaihi Wasallama ya wulaƙantar dashi tun anan duniya kafin gobe ƙiyama
@alusuduattauhidpotiskum
@alusuduattauhidpotiskum 2 жыл бұрын
NURA KHALID, LALLE KA IYA MUNAFURCI DA KUMA HIKIMA WAJEN BATAR DA BAYIN ALLAH, AI KASAN BABU KOTUN DA ZATA HUKUNTA WANDA YA ZAGI ANNABI A NIGERIA
@bilkisumuhd1020
@bilkisumuhd1020 2 жыл бұрын
Saboda kayi wa.azi sunyabamaka shiyasakakejin bazaka.iya goyon bayan akashetaba wallahi nadaina goyonbayanka yauda buhari akakashe cewazakai anyi daidai munfasan malan d sukayarda d Allah d Kuma manzon sa allahumma salliwasallim alasayyadina muhammamu sayyadil mursalina
@umarahmed4588
@umarahmed4588 2 жыл бұрын
Matsalar anriga angane Hukuma barasu kasheta ba
@muhammadadamabdullahi386
@muhammadadamabdullahi386 2 жыл бұрын
Hmmm wallahi mukam hukumar NAJERIYA akan MANZON ALLAH bazamu sauraretaba dan ba gaskiya take manaba dan haka wallahi koyau ko gobe akasake wallahi sedai uwarsa ta haifi wani
@user-qi8tl9ln8b
@user-qi8tl9ln8b 2 жыл бұрын
Abinda yashuka zai kirba Allah da manzansa ba a ragarsu
@user-qi8tl9ln8b
@user-qi8tl9ln8b 2 жыл бұрын
Mesuke iya yi mayun kudi da san Duniya wallahi kuwa
@ibrahimawatech
@ibrahimawatech 2 жыл бұрын
Allah ya karakare mana musulunci
@bornospecialbornospecial8309
@bornospecialbornospecial8309 2 жыл бұрын
Kaji maganar hankali Allah yasaka makada alkhairy baba mu shaikh nuru khalid
@lawalibrahim8544
@lawalibrahim8544 2 жыл бұрын
Bawani shiga da kunu zaiyi yafurgita koko . Bazaki iya kare annabi ba da hannunku sai kuyita karya a kan mambari. Kamar kwaci babu. Mujahidai Allah yakarbi ayki
@mustaphasurajosurajo6309
@mustaphasurajosurajo6309 2 жыл бұрын
A kasarnan 👍🇳🇬Duk Dan. Iskan da kaji yace abar hukuma ta hukunta Wanda yazagi manzan allah to munafuki NE
@khadijahmuhammad7149
@khadijahmuhammad7149 2 жыл бұрын
Anan dai bana tare dakai Allah gafarta Malam domin kasan halin da kasarmu take ciki. Bata hukunci saboda abin nan ba yau aka fara ba saboda ma tsabagen rainin wayo kije garin musulunchi irin sokoto har ki zagi fiyayyen halitta Innalillahi wa'inna ilaihiraji'un. Wallahi gara da suka dauki doka ahannunsu gobe ma wata ta sake.
@yusufalhassan9662
@yusufalhassan9662 2 жыл бұрын
Ran mu fansa wallahi tallahi indai a ka taba muhibbar manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama ne.
@maimunahassanmuhd5286
@maimunahassanmuhd5286 2 жыл бұрын
Ana fada min ban yardaba. Ta tabbata da kao bayanin nan. Hmmmm dama can baka jerin maluman da nake bin karatuttukan su.
@abasuba8014
@abasuba8014 2 жыл бұрын
Cheik this time around am with u 100%.
@suleimanmuhammad3155
@suleimanmuhammad3155 2 жыл бұрын
Ya Allah ka kara wa Annabinmu daraja
@soltanastore.
@soltanastore. 2 жыл бұрын
Ameen
@ahmadwaheed7607
@ahmadwaheed7607 2 жыл бұрын
Wllh sai inda qarfinmu yaqare
@sanisaeed1979
@sanisaeed1979 2 жыл бұрын
Gaskiya malam sheikh nuru Khalid na yardda damaganarka Allah kadataddamu 🤲
@alisani1423
@alisani1423 2 жыл бұрын
Macha allah ammah malan kamanta hukumarnanfa batayin komae akan hakan sai rainawa mutane hankali kawai suke saboda haka wlh wlh wlh ko duniyarnan zata tachi narantse da allah duk wanda yayi magana banza akan annabi s a w saidai yamutu namutu
@imamugibrimazulmaarif4921
@imamugibrimazulmaarif4921 2 жыл бұрын
Allah ya tsine ma constuation din nan kuna malamai amma kuna aiki irin jahilai
@soltanastore.
@soltanastore. 2 жыл бұрын
Tazo a banza ta koma a banza tsinanniya duk wanda ya goyi bayanta Allah ya tsine masa indai yana goyan bayan abinda tayi
@mainigiaudu6955
@mainigiaudu6955 2 жыл бұрын
U try God bless you
@jsdeesalihu5041
@jsdeesalihu5041 2 жыл бұрын
Hakane Malam
@elyakubahmad6657
@elyakubahmad6657 2 жыл бұрын
Wallahi tallahi billahi bama tare daku Maaalam.:. duk wanda ya zagi Manzon Allah (S.A.W) hukuncin sa kisa ne kai tsaye baabu jira koda ya tuba sai an kashe shi…. Akan haka muke kuma akan haka muke rayuwa kuma akan haka zamu mutu… Inn Shaa Allah… Allah gafarta akoma a sake karanta Saarimul Maslul Fi Raddi Ala Shaatimir Rasul
@marwankhaleedsarkinpada4182
@marwankhaleedsarkinpada4182 2 жыл бұрын
Nago de maka
@alajialiyu278
@alajialiyu278 2 жыл бұрын
Assalamualaikum Al'ummar musulmi dun Allah inada tambaya iadan kazo sami wanimutun yakwashe mahaifiyar Ka damari zaka jirahukuma ko zaka dauki mataki sannan yadarajar mahaifiyar Ka da manzun Allah (s a w)????????????
@sirajnur3871
@sirajnur3871 2 жыл бұрын
Allaah ya maka gafara
@gaddafizauro
@gaddafizauro 2 жыл бұрын
Nura Khalid idan harkaji haushin wannn hukunci, Allah ya tsinema Albarka. Idan kuma akasin haka Allah yama albarka Amma ina tunatardakae bawani addini a wurin Allah face ISLAM 🕌 don haka mu bamusan wasu addinaeva face ISLAM 🕋 Daga qarshe Allah ya tarwatsa yakuma wulaqanta kafirci da kafurae ya daukaka Musulunci da Musulamae Amin Allah kuma Yaqarawa Annabin mu Daraja❤💯 Ya Hayyu Ya Kayyum🤲🤲🙏🙏
@marwankhaleedsarkinpada4182
@marwankhaleedsarkinpada4182 2 жыл бұрын
Amen nagode
@rumaisaismail146
@rumaisaismail146 2 жыл бұрын
Wlh sunyi dai dai hukumar bata aikinta abin da sukayi shine yadace gobe ma duk wadda ya zagi annabi dole ya mutu
@musaibrahim1760
@musaibrahim1760 2 жыл бұрын
Malam kace bayau aka faraba to me katabaji anyi a Kai, yanzu hukuma hakan baya damun ta, tunda ko Bai damesuba mu ya damemu.dako hukuma tanayi me zai sa muyi. Ka da dai woni ko wata yasake, idan yasake Allah dai yakikaye.
@aliyusalihu6410
@aliyusalihu6410 2 жыл бұрын
Tabbas hakane dokace yakamata ta doki mataki Akan wannan alamarin, to Amma yayin da dokar tashiga sanaar karuwanci kuma fa.
@yahayaabubakar5820
@yahayaabubakar5820 2 жыл бұрын
Kah mlm go straight to the point
@sanoussiishiu2824
@sanoussiishiu2824 2 жыл бұрын
Wallahi kai dai bamutun kirkinab
@modymamadyballayara6471
@modymamadyballayara6471 2 жыл бұрын
Allah bia malan, malan du massu zagui ga ANNABI sun sani saray musulmans bassa yarda da haka, sai daï sun raina musulmans ne, shi yassa aka kacheta.
@Adamukbe
@Adamukbe 2 жыл бұрын
Allah gafarta Malan idan dai har ka bibiyi 6atancin da tayi zakasan lallai ba sai munjira hukuma tayi hukuncin ba, saboda kafin tayi maganar a yanar gizo sai da qawayenta suka bata shawarar kartayi kuma tayi bayan safiya ta waye ta sake nanatawa, secondly kayi maganar abar hukuma tayi hukuncin lallai hakane amma kanada labarin wata biyu da suka wuce ansamu wani shima yayi 6atanci aka miqawa hukuma shi dan tayi adalci amma daga qarshe hukuma cewa tayi mahaukacine, saboda haka aka barshi har yanzu, irin wannan yasa wasu da dama suma su samu damar yin 6atanci, to WALLAHI idan dai hukumar batada adalci WALLAHI zamuci gaba da kashe ko wane irin qazami la'anannen halittane idai nan ne cikin sokoto
@jalomaimuna5387
@jalomaimuna5387 2 жыл бұрын
Harka inya shafi batanci ga janibin manzon Allah da hujja ba'a jiran hukuma suyi hukunci da nassi daga manzon Allah s.a.w
@zakariabdou4518
@zakariabdou4518 2 жыл бұрын
Malan hukuma bata yanké hukunchi wanda yazo a islama kaima kasan da haka ameen da addu arka
@hadakayunusa9497
@hadakayunusa9497 2 жыл бұрын
Mashaallah. Thanks Malam
@zainabmuhammadhamad2387
@zainabmuhammadhamad2387 2 жыл бұрын
Nikan daga yau insha Allah nabar Jin karatukanka da duk abinda ya shafe ka.
@muhammadgonibukar3652
@muhammadgonibukar3652 2 жыл бұрын
To hukumar najeriya baya kashe Wanda yazagi Annabi domin bbu hakan a constitution mu umarnin Allah da Annabi muke bi,to saboda haka ba ruwanmu da hukumar najeriya akan wannan Al amarin kawai zartar da hukunci zamuyi akan duk Wanda ya zagi Annabi S.A.W
@CHITUS
@CHITUS 2 жыл бұрын
To Dan Allah ku tambayi mallam wai ya akayi da abduljabbar ne shida yayi shekaruma yana zakin manzo haryau Yana nunfashi yana da ranshi gwamnatin Bata komai mallam akan annabi kuma wlh ko waye semun kashe ehe ai renin hankalin yayi yawa Waka taba ganin ya zagi Jesus semu dasuka raina. Mana hankali suke kallon yan arewa dabbobi saboda haka wlh gara ka gayama gwamnati tadau mataki kam Amma akan annabi se inda karfinmu ya kare
@garbabuhari6507
@garbabuhari6507 2 жыл бұрын
Allah ya sa dai ka dace da me? Kace addin na mu, babu wanni addini se Islam
@ishaqsalis4934
@ishaqsalis4934 2 жыл бұрын
Wannan shine daidai Wannan Ba aikin hukuma bane Aiki musulmi kirki ne
@abdourahman8981
@abdourahman8981 2 жыл бұрын
👏👏👏👏👏
@onyekachisoronnadi1850
@onyekachisoronnadi1850 2 жыл бұрын
Please can you make this video in English or translate it to English so we too can benefit from the message Thank you so much sir and stay in peace
@zarukuahmaddshehu6688
@zarukuahmaddshehu6688 2 жыл бұрын
Wannann bahaka bane ya akayi da abduljabbar maganar ka qaryace wannan annabi S.a.w fa ne maganar qaryace
@souleymaneamadou4218
@souleymaneamadou4218 2 жыл бұрын
Allah wadan malaminen
@shaawaabdullahi3042
@shaawaabdullahi3042 2 жыл бұрын
kaima Allah wadaran ka wayanda basa fahimtar magana
@fatimasuleman6881
@fatimasuleman6881 2 жыл бұрын
@@shaawaabdullahi3042 wlh kinyi asara kina kare wanin annabi tsinanniya wlh dazan ganki kema jininki ya halatta arniyar banza
@souleymaneamadou4218
@souleymaneamadou4218 2 жыл бұрын
Wawa kawey
@amirahmed8795
@amirahmed8795 2 жыл бұрын
You have spoken well ya malam
@sirajnur3871
@sirajnur3871 2 жыл бұрын
Malam Allaah ya maka gafara, amma baka San abinda ake ciki ba, ka yi hiran kasa da doka, wace iri kake hira, ta sharia ko yaya, kuna da matsaloli sosai wajen warware dukar da ake hira da yanzu da arna ke gudanarwa, INA Shari'ar da kake fadi
@suhailumsulaiman3066
@suhailumsulaiman3066 2 жыл бұрын
Gas kiya malam wannan abin hakuma bata kashesu
@rabiusulaiman4033
@rabiusulaiman4033 2 жыл бұрын
Aslam Malam kune manya akasa yakamata kuyi kokari asaka hukuncin kisa gawanada ya'aibata manzon Allah s.a.w. acikin kundin dokokin kasa, domin wannam shine kawai zai magance faruwan hakan, domin idan kowa yasan zai sami adalci to bazai dauki doka ahanunshi ba.
@bintaabubakar8123
@bintaabubakar8123 2 жыл бұрын
Rashin daukar mataki da hukuma Bata Yi shi ya janyo suka dauki mataki,so da yawa a na zagin manzon rahama Amma hukuma Bata tabs kashe wa.
@muhammadsani5239
@muhammadsani5239 2 жыл бұрын
Babu wata hukuma da za'a jira ta dauki mataki....matakin da aka dauka akanta shine daidai. Kaine kadauki christanci addini, mudai musulunci kadai muka yarda cewa shine addinin gaskiya...Allah Humma Salli Ala MUHAMMAD, WA'ALA ALIHI ASAHABUL AJMA'IN.
@beyondfarouk6775
@beyondfarouk6775 2 жыл бұрын
Kaji tsoran Allah....an maka bayani da ilmin Addini and ulama...Kana nan Kana nuna rashin saninka,kana cewa dai dai ne....
@yahayayusuf1446
@yahayayusuf1446 2 жыл бұрын
Muhammad Sani kaaai! amma jahilci baiyiba. Je ka yi Karatu
@hassanehabibou4442
@hassanehabibou4442 2 жыл бұрын
Karya kace kasan hukuma bazai hukunta wanda ya zagi annabi ba har abada
@malamansunnahtv3052
@malamansunnahtv3052 2 жыл бұрын
Wallahi kamar nasan abinda zaka fada Sai kayi challenging din abinda hukuncin da aka dauka malam kenan
@aliyuofficer9380
@aliyuofficer9380 2 жыл бұрын
Alhamdulillah amma mallam wacce hukumar kakemagana'akai ta najeriya to wannace zamu wakilceta domin bazataiba kudanawa akai basu dau matakiba sabo dahaka nace muwakilceta mun yarda in mukashe wanda ya zagi annabi muma akashemu domin munsa hukumar yahudawa takema aiki ba gaskiya takebiba wassalam.
@MuhammadMuhammad-nh2lv
@MuhammadMuhammad-nh2lv 2 жыл бұрын
Kai wallahi malam nura duk Wanda yazagi annabi saimunkasheshi insha Allah aduk inda mukaganshi
@mustaphakale8879
@mustaphakale8879 2 жыл бұрын
Mlm da ba kayi wannan maganar ba ta daukar hukuci a hannu, karya ne wlh ko yau wani ya Kara yin yunkurin haka wlh mun yi Mai.
@omarfarooqtv14
@omarfarooqtv14 2 жыл бұрын
Ameen Allah ya kiyaye na gaba
@ibrahimabubakar8277
@ibrahimabubakar8277 2 жыл бұрын
Mungode mlm
@baraatumumar14
@baraatumumar14 2 жыл бұрын
Aslm malam Allah ya qara basira...shuwagabannin mu basa daukan mataki a koda yaushe
@fatimagambo3354
@fatimagambo3354 2 жыл бұрын
Aslm Malam aiwa yanda akayi abaya baayi hukunciba shisa Mutane zasudinga yinhukunci ahannu su, danhaka hukuma tagyara semutane subidoka
@mashekiamanargowska3608
@mashekiamanargowska3608 2 жыл бұрын
الله اكبر الله اكبر محمد رسول اللّه ✊🇳🇪🇱🇾
@abdullahiusman7770
@abdullahiusman7770 2 жыл бұрын
Jazakallah
@achiroudaballe5649
@achiroudaballe5649 2 жыл бұрын
Allah ya azirtamu da imani
@jibrilyusuf1391
@jibrilyusuf1391 2 жыл бұрын
Ina hukumar take, sannan da bakinka ka fada ansamu irin wadannan sun faru a qasa me hukumar tayi? Dan haka wannan hukunci da wadannan bayin Allah sukayi yayi dai dai, kuma ko gobe wlh wani yayi irin haka hujjoji suka tabbata a kansa sai ya mutu ko waye shi, a shirye muke da mu bada rayuwarmu saboda manzon Allah (S.A.W).
@umaraliyu7101
@umaraliyu7101 2 жыл бұрын
Amin
@aimaniman5607
@aimaniman5607 2 жыл бұрын
Wlh baruwanmu da hukuma
@localfarmsnigeria
@localfarmsnigeria 2 жыл бұрын
Mallam babu wata kotu da zata iya wannan hukuncin domin lalacewar kotunan da hukumomi dan haka mu hakan shine dai dai
@kabirumuhammad3747
@kabirumuhammad3747 2 жыл бұрын
Sau nawa akayi hukunci akan irin wannan a kasannan
@moussayoussif4357
@moussayoussif4357 2 жыл бұрын
Malamin ne wly akoi munafucin tchin ki Karatu sa wly wly katab Gani wan da ya zagin annabi da gamnati tai yi hukuntchin dei dei munafucin malami allah shine maka albarka
@tijjanisaeedbako6856
@tijjanisaeedbako6856 2 жыл бұрын
Da inaganin girmanka amma a yanzu ya zube, duk wanda yataba janibin Annabi akashe nan take babu wata maganar BANZA. SHASHASHAN MALAMI
@ihuomaogbonna6994
@ihuomaogbonna6994 2 жыл бұрын
I respect you Sir.
@fatimammuhd1859
@fatimammuhd1859 2 жыл бұрын
allah ya shirya mu
@bouniagagawa7144
@bouniagagawa7144 2 жыл бұрын
Macha allah hakanan né mallan kounyi gaskiya allah ya kara daukaka
@nadjibjamila2490
@nadjibjamila2490 2 жыл бұрын
Ya kana kafa huja da shek Jafar ka karanto man daga inda jaafar ya karanto man?
@ahmadrufai8692
@ahmadrufai8692 2 жыл бұрын
Kaidai sakarene
@ibrahimabubakar2176
@ibrahimabubakar2176 2 жыл бұрын
Malam nura....idan shugabannin musulincin basayin abnda yadace fa.....kashetan shine dai dai saboda dattice aban qasa....hakan zai kalu bale game da sauran.
@alhajimohammed2961
@alhajimohammed2961 2 жыл бұрын
Sunyidaidai saboda ahalinyanzu bamudahukumandazatakashewani danyazagi manzan ALLH s a w yanzuinawandayekashe hanifa ???
@zainabmuhammadhamad2387
@zainabmuhammadhamad2387 2 жыл бұрын
Ku tanbaye shi nawa ke kotu Kuma mutun nawa aka yankewa hukunci
@isiyakudangwari109
@isiyakudangwari109 2 жыл бұрын
Yakamata Kowa ya tsaya a matsayinsa
@remmyjoseph651
@remmyjoseph651 2 жыл бұрын
Hmm
@nasurumohammed2463
@nasurumohammed2463 2 жыл бұрын
Gaskiya akwai kuskure a maganarka Yakamata ka fito kayi ma mutane bayani akan wannan kalmar taka da kake yawan faɗa cewa (Allah ya zaunar da Addinan mu lafiya) shin akwai wani Addini bayan musulunci ne? Ka fito ka amsa mana wannan tambayar Ban taɓa jin kayi Addu'a' Allah ya ɗauka musulunci da musulmai ya rusa kafirci da kafirai ba sai dai kace Allah ya zaunar da Addinan mu lafiya shin Addini dayawa kake bi?
@fatimasuleman6881
@fatimasuleman6881 2 жыл бұрын
Gaya masa dai dan abinda malam ya hanani infada wlh harnaji na tsaneshi
@nasurumohammed2463
@nasurumohammed2463 2 жыл бұрын
@@fatimasuleman6881 Ai wannan mummunar turbar da suke kai Allah dai ya shiryesu kawai dan su awajensu musulunci da Kirista iri daidai suke kuma bazakaji suna magana a fili wanda ke nuna musulunci shine addini na gaskiya babu wani addini a wajen Allah sai shi ba, wannan akidar da yahudawa suka kawo musu Allah ya kuɓutar dasu in ba haka ba wallahi suna gab da halaka
@jabeermuazu8354
@jabeermuazu8354 2 жыл бұрын
Masha Allah wannan haka yake malam Allah yaqara daukaka musulunci da musulmai yakumaganar damu Baki daya
@jamiluidrismuhammad1032
@jamiluidrismuhammad1032 2 жыл бұрын
MashaAllah, malam kayi biyani na koroi, daukan doka a hannunmy bashine dai dai ba. Hukuma ita keda iKon kashewa b mutun b
@hassanibrahim8281
@hassanibrahim8281 2 жыл бұрын
Bayan mutuwar Malan Jafar mutun nawa ne yayi batanci ga Annabi gwamnatin bata kashe shiba aiko Malan Jafar yanaraye yanzu cewa zai yi akashe tunda gwamnatin bata yanke hukunci da gaggawa kadai kace inter Faith dinkace ta motsa
@rukayyayusuf4077
@rukayyayusuf4077 2 жыл бұрын
Duk wadda yakeda kokonto cikin wannan hukuncin to wallahi yasake Shiga musulunci munafukan banza da wofi idan anbarta to kowama zaiyi a sokoto anyi a kano baayi komaiba shikenan kuma Annabi yazama bakomaiba kenan akashe duk wadda yazagi manzon Allah wallaho
@stanleyedward7031
@stanleyedward7031 2 жыл бұрын
Goat
@ahmadsaninuhu6180
@ahmadsaninuhu6180 2 жыл бұрын
I don't have to listen to this tun da Naga notification din nasan Dan inter faith goyon bayan Arna xae yi
@aminuabubakar1017
@aminuabubakar1017 2 жыл бұрын
Malam kasani bazasuyi hukuncinba,don akwai wanda yayi akace bayada hankali,a sokoto akwai a kano
@shafiumuhammed1525
@shafiumuhammed1525 2 жыл бұрын
Masha,Allah
@alhassaneyaro3535
@alhassaneyaro3535 2 жыл бұрын
Masha Allah
@farukuisyaka3940
@farukuisyaka3940 2 жыл бұрын
Wllh wagga magana tananuni da bakajidaden kata da akayiba to wllh dakokai zaka fito fili kazagi fiyayyan hahitta da kaima za a maha ka iya bakinka da inta ftd
@ahmadidris8661
@ahmadidris8661 2 жыл бұрын
Ameen suma ameen
@philemonayuba3035
@philemonayuba3035 2 жыл бұрын
Well talk sir
@alhassanadamu6449
@alhassanadamu6449 2 жыл бұрын
Wannan maganar akwai kuskure
@ibrahimamouctar9539
@ibrahimamouctar9539 2 жыл бұрын
Aslkm ,saiko an kafa cotun musulunci idan Haka zata samu
@usmanharuna6977
@usmanharuna6977 2 жыл бұрын
malam abinda yasa akayi hakan saboda hukuma baza taiya yanke hukumci
@mrad9987
@mrad9987 2 жыл бұрын
Kace yasada yawa fadamana nawa akhukkunta
@abuabdulwab7052
@abuabdulwab7052 2 жыл бұрын
Malami Christa
@samailachehu7210
@samailachehu7210 2 жыл бұрын
allah ka chiryé mou chéryou tamuslim
Hirar Dan Bello da @AREWA24
11:53
Dan Bello
Рет қаралды 34 М.
Остановили аттракцион из-за дочки!
00:42
Victoria Portfolio
Рет қаралды 3,2 МЛН
Abin da ya sa na raba gari da Buhari - Atiku Abubakar
16:49
BBC News Hausa
Рет қаралды 1,4 МЛН
Yanzu_yanzu: Tofa Sheikh Murtala Bello Asada yayi tonan siriri
15:57
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 140 М.
Ga Wata Qissa Mai Dadi Ta Wani mutum Mai Son sanin Alamomin tashin ALQIYAH
30:49
Taskar Malaman Sunnah Tv
Рет қаралды 303 М.
The Reasons I Left Giving Public Lectures || Dr Zakir Naik || #zakirnaik ||
19:36
Garin Belgium:  Tambayoyin Muhadara tare da Dan Uwa Prof. Mansur Isah Yelwa
30:14
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa
Рет қаралды 6 М.
Ku saurara kuji SHEIKH Albani zaria
5:44
Zauren malamai tv
Рет қаралды 196 М.