"ASSERTION THAT SALÁTIL FÁTIH IS BETTER THAN QUR'AN A NUMBER OF TIMES"
Пікірлер: 31
@MuhammadZakiru-pd3jg5 күн бұрын
Mungode maulana allah yajamana da kwananku ❤❤
@salaamponcho96509 күн бұрын
جزاك الله خيرا
@AbdulgafarAbubakar-dx1dr10 күн бұрын
Muna ziyara ya sayyadi,Shehu Tijjani Wallahi Baisaba ma Allah ba ko kadan
@nurabba327315 күн бұрын
Kuma malam dakansa yace kudi abun banza idan akai misalinsa da Qurani, saboda haka mun yarda cewa salatil Fatin naku shine misalin kudin anan. Allah ya shirya
@AbdullahiHalilu-be9ij13 күн бұрын
Wallahi malam wannan kotanshen baiyi ba wallahi tirr
@user-ws5ux5cb1s17 күн бұрын
جزاكم الله بخير
@abubakarabba391918 күн бұрын
Mallam anamaganan lada ba kudiba babu abinda yayi daidai da Qur’ni har abada
@suleimangane817517 күн бұрын
Allah yastinema shehu tijjani, Allah yaqaramai nauyin kasa.
@Magajisalisu68013 күн бұрын
A ranar qiyama kagani inshine tsinanne in kaine tsinanne
@suleimangane817513 күн бұрын
@@Magajisalisu680 ai mushrikai tun a'duniya Allah yafada mana mokomarsu.
@AsmauBashir-cg3qn10 күн бұрын
جزا الله خيرا للقائل: والله لا يعبد بالعقول.
@nurabba327315 күн бұрын
Assalam. Nagode wa Abubakar Abba wato Lada da falala ake magana, Amma Mal saboda rashin tsoron Allah Kuna misali na kudi. Gaskia kuji tsoron Allah malam
@abdoullahifahad8222Ай бұрын
❤❤❤❤❤❤❤
@SmilingCrescentMoon-zv1ts22 күн бұрын
❤❤❤ ماشاء الله
@CheibouCheibou12 күн бұрын
Malam Wadanda ka yi jayyaya da su dolaye ne saboda bidi'a ba kama da sunnah. Ku kama salatun nabiyi ku bar na Muhammad Bakary indan dai buku dawka nashi ya fi na manzon Allah Mohammad (Saw). Shin akwai hadisi ko aya da tace salatun fati Zay zo mana bayan wafatin annabi ? Idan ba haka ba to buku yarda addinin musulumci ya cika ba kuma mazon Allah Saw bay isarda manzanci ba.
@AsmauBashir-cg3qn10 күн бұрын
misalan dan Malam Ya faɗa dukan su daga Manzon SAW ne, amma maganar saĺatil fátih daga wani ne wanda bama cikin ɗaya daga waƴanda suke a cikin al-quroon al-mufaddhalah
@zakariyaalhajiisa9172Ай бұрын
Allah ya saka, Amin.
@adamuzakari492513 күн бұрын
Malam don Allah ka Fadi gaskiya ka bar kamekame
@mukhtarabdullahi422414 күн бұрын
Surkulle Ba Aya sai misali
@BAR.328219 күн бұрын
Wallahi wannan qaryane.
@khadeejahabdullah502615 күн бұрын
Toh shi Ibrahim inyyas a Ina ya Gani?
@KabirumustaphaHaruna12 күн бұрын
Hhhhh abun dariya, abun tausayi.
@ibrahimashiru990414 күн бұрын
Malaman bidia mugaye ne Wallahi
@aminuyunusa744217 күн бұрын
Ko ta'adilu ko afdalu wani shiririta tai daidai da Alkur'ani mai girma.
@AsmauBashir-cg3qn10 күн бұрын
shin salátil fátih yana daidai da Al-Qur'an a wane ɓangare??? sannan su kuɗin sun yi daidai da Al-Qur'an ta wane ɓangare ???
@AboubacarIllo-te4hj17 күн бұрын
Kaji makaryaci da kadauko littafin mana a gaban mutane yan yaudara kawai makaryata 😂😂😂😂
@AsmauBashir-cg3qn10 күн бұрын
wai abin mamaki !!! wai shin wanda ya faɗi hakan, shi yana da matsayin Manzon Allah SAW ne??? Da zai yi irin wannan maganar??? Kuma Manzon Allah SAW bai san da wannan salatin ba. wannan shi ne hanyar kowa sai ya faɗi abinda ya ga dama.
@AminuAbdulhamid-sx9od13 күн бұрын
😂
@abdulhafizgariba47817 күн бұрын
Malam Mai son zuciya 😂😂😂
@HabuAbdullahi-xh9vx16 күн бұрын
Kaji dan iska matsiyaci
@user-fv7jh2uu7c10 күн бұрын
Wallahi tijjani da inyasi sunmutu sunbarku da buga musalai kawai Don kokarin Kare karya da bidi a da shirka,Kuma Kai dakace annabi Muhammad (saw)yace kulhuwallahu uku Yana daidai da Al Qur'ani hizifi sitting munji Kuma munyarda,munyi imanidashi tunda annabine yafada,Tambaya anan,to Kai wancan shegiyar salatin cuwacuwan nafati wayabata wannan falalan,? wallahi zakuyi bayani alahira duk dadin bakinku iyakanshi Nan duniya