Allah ubangiji ya saka maka da alkhairi Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna. Mun gode sosai. Allah ya kareka ya kiyaye ka
@rabizakari51254 күн бұрын
Allah ya saka da Alkhairi,Allah ya yawaita mana irin ku,Allah ya kawo mana sauki.
@YusufHamisu-w9n3 күн бұрын
Allaha yasa kamaka da alkairi sheikh mal Ibirahm aliyu kaduna
@HafiyyaHashim3 күн бұрын
Allah ya saka da mafificin alkhairi mlm Allah ya kara mana irinku a kasar mu ya kare mana ku Allah ya kara maku lfy da Nisan kwana masu albarka
@MoussaAssoumane-zl2ih4 күн бұрын
❤❤❤
@fact44204 күн бұрын
InshaAllah sai an yi juyin mulki a Nigeria
@user-fe4wf6pm4l4 күн бұрын
Malam Allah ya kara nisan kwana aci gaba da cin ubansu sheguna matsiyatan banza da yofi
@ibrahimlawal94994 күн бұрын
Allah ya saka da Alkhairi Ameen
@namalamfaruk28374 күн бұрын
Allah ya saka da alheri...
@user-zl4bu5bi8x3 күн бұрын
😭😭😭😭😭😭
@ibsnomaa2 күн бұрын
😭😭😭
@ibrahimmuhammad23073 күн бұрын
Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un 😢
@umarmaimunabinji38564 күн бұрын
Malam Allah saka da mafificin alkhairi, Allah yawaita mana malammai irinku masu fadar gaskiya ba tsoron kowa sai Allah
@HafsatMuhammadLawal3 күн бұрын
Allah Yakare mana imaninmu
@usmanadamu10103 күн бұрын
Malam ba abin da ya shafi Muslim-Muslim. Allah yana da hikimomi dayawan gaske. Misali a dalilin Muslim-muslim Allah bai nuna mana yawan mu ba a Nigeria? Hikimar ubangiji. Na tabbata Malam a halin yanzu bai da kokwanton cewar musulmi sunfi yawa a kasarnan, kai har wanda ba musulmin ba sun saki. Kuma dan musulman shugabanni ba suyi dai-dai ba, ai ba musulunci bai dai-dai, sune ai basu yi dai-dai, su kuma Allah zai kama. Bari in mai dakai baya kada, lokacin da wancen zabe na muslim-muslim ai badan kishin addini a kai hakan ba a'a yanayin siyasa ne ya kawo hakan, Amma sai kiristoci suka ce sai sun kada musulmi, sannan Obi yai amfani da wanna dama yace shi kiristoci kawai-haka kuma akayi, aka gwada kwanji, kuma zabe ya nuna an fisu yawa. Na tabbata Malam bai zabi Obi ba amma Allah shi bar wa Kansa sani. Shawara ta ga Malam ku wa'azantar da musulmi sune mafi rinjayen yawa a kasarnan kawai dai musami hadin kai shi adda matsalar mu. Daga karshe Zabe zai dawo, kuma hakan za'a kuma. Ko Malam zai jefawa Obi ko wani kirista dai zai ikrarin shi nasune kawai?
@YusufHamisu-w9n3 күн бұрын
Allaha yasa kamaka da alkairi sheikh mal Ibirahm aliyu kaduna
@YusufHamisu-w9n3 күн бұрын
Allaha yasa kamaka da alkairi sheikh mal Ibirahm aliyu kaduna
@YusufHamisu-w9n3 күн бұрын
Allaha yasa kamaka da alkairi sheikh mal Ibirahm aliyu kaduna
@YusufHamisu-w9n3 күн бұрын
Allaha yasa kamaka da alkairi sheikh mal Ibirahm aliyu kaduna
@YusufHamisu-w9n3 күн бұрын
Allaha yasa kamaka da alkairi sheikh mal Ibirahm aliyu kaduna