Ma Sha Allah Muna Tare Dakai Dari Bisa Dari A hukuntaci
@AlhassanHamza-py7cl10 ай бұрын
Salam malam munai maka fatan alkhairi allah yakara basira dan allah mlam karabu damutanancen kacigaba da abin da kasaba shine yada ilimi bisa sunna
@bunuabdulkadirgaltimari146210 ай бұрын
Masha Allah, Allah yekarawa rayuwa albarka, yekuma jikan Mal. Jafar
@HamisuGarba-zv4bp10 ай бұрын
Allahu Akbar, wlh fada da Sunnah ba dadi Kuma ba nasara, Allah kajikan malamin mu baban mu sheikh ja,afar, Kuma insha Allah idan matata tahaifi namiji nasanya sunan ja,afar sbd syy
@user-nd1nu2zp9q10 ай бұрын
Allah yasaka Maka da alkhairi malam yakara ilimi da basira
@MaharazouAbdou-hz8qz10 ай бұрын
Macha Allah mouna moukou fatan daga libiya
@aliyumsani24muhammad1410 ай бұрын
Lalle dai kam. Allah ya saka wa Mallam da Alkairi
@hamisutukur443010 ай бұрын
Jazaka lahu Kai ran mlm
@rahimounazir887810 ай бұрын
Maa shaa Allah
@aabsanka10 ай бұрын
Amma Lawan baka tsoran ALLAH makaryaci mukazzibi
@ismailjibril-pk8zf10 ай бұрын
Allah yasa mu dace Allah ya rufa mana asiri
@AlioTanimou-ui8gw10 ай бұрын
Allah yasaka da alheri
@roufairoufaimamman528310 ай бұрын
Malan allah yakara imani da lafiya
@hashimusani375510 ай бұрын
Allah kara lafiya magajin mai gida sheikh Ja'afar.
Waiku Dan girman Allah Baku San Arna Musamman Na Arewa suna Bibiyarmu ba,Yanzu wannan Cecekucan Me zai Amfanawa Musulunci,
@OkashaabdullahAlfauzan10 ай бұрын
Shi Nura arzai ɗin meye yasa shi jingina malamai ta'addan ci ?? Daidai ne aci gaba da masa raddi ba ruwan da cewa arna suna bibiyan mu
@Speedyvampir210 ай бұрын
Shi tsohon da Ku Ka turo Shi ya zo ya yi rashin mutunci da karya meye ya sa ba Ku ja masa kunne ba.
@OkashaabdullahAlfauzan10 ай бұрын
@@Speedyvampir2 shine ai wallahi...Idan akace anyi shiru kenan ma an yarda cewa abinda ya fada gaskiya ne .. wallahi aci gaba da tona masa asiri kawai kuma Allah wa dai da abin da ya fada akan malaman sunnah
@aliabubakar660610 ай бұрын
Nura arzae danka yagadi hokanka😂 jahilan banza 😂 malam jafar yafi tijani da birema inyas ilimi da albarka
@umarrichifa905910 ай бұрын
Ina baka shawara kakoma karika karatu baka rika magana akan wasu se kakoma shashasha
@billyyunus327310 ай бұрын
Ai shine yafara tafa muhibbar ja'afar kuma dalibi na kwarai baza a zagi malamin sa yayi shiru ba
@NafiouMoustapha10 ай бұрын
Wa ya fara maganar wani tsakanin nura aujara da shehk lawan trayon
@billyyunus327310 ай бұрын
@@NafiouMoustapha ok ashema bakasan komi akan issue din ba
@aliabubakar660610 ай бұрын
Nuna arze mahokacine bakin jahiline da tijaniya musriki
@habibuahmaddmalam246410 ай бұрын
A gaskiya banso malam ya fara irin wadannan maganganunba wlh da malam baya magana akan kowa sai dai bada karatu kawai ALLAH ya gyara mana al,ummarmu
@sulaimanmubi714510 ай бұрын
Dan'uwa sai kayi hakuri 🙏 Tsokanosu akayi...
@thelightofislam306910 ай бұрын
Komai kamawa take yi, a da da hakan bata taso ba ai bai yi din ba kamar yadda kaima ka fada.
@nuraidrisidris13110 ай бұрын
Shima shek jaafar ai ba asalin dan kanobane, dukanku almajraine. To miye na ba dan garibane?
@billyyunus327310 ай бұрын
Kowa yasan wannan amma kafin yau bakasan cewa Shiba dan kano bane don haka kaji da kanka mlm
@KhalifanMalamAhmadsulaiman10 ай бұрын
kzbin.info/www/bejne/h4W5fIOdrtKYbZYsi=oADwDaodYmDkxZ51 ADDU,AR Ta,aziyyar Sheikh JA, AFAR MAMUDA Adam BY KHALIFA MALAN AHMAD SULAIMAN
@mudassiribrahim541610 ай бұрын
Wadannan yanzu ku da mata duk daya...kuma yanzu wai sunanku malamai ko?
@nawasmuhammed488710 ай бұрын
Kayiwa Nura aujara wannan raddi
@mudassiribrahim541610 ай бұрын
@@nawasmuhammed4887 mai yasa shi kadai ba dukkansu ba??