Ko bakason fantami kasan zai gayi ãyar al qur'ani da lambar ãyar, yakaranto hadisi da larabci da fadin lambar hadisin, wajen ilimin zamani namma sai dai kayi shiru, amma mai hassada bai fahimta. Kawai fatammu Allah ya arzittamu da iklasi kawai.
@ZaharaddinBuhariКүн бұрын
😊جزاك الله خيرا
@zannalawan7684Күн бұрын
Allah ya bada lada in mutum ba mai Surutuba kaji soronsa
@ibrahimmuhammad2765Күн бұрын
Allah YA Kara lafiya ❤❤❤Daga Dan Darika gaba da Baya 💖✍️
@HalloHalloareКүн бұрын
رحمة الله عليك ياشيخنا وسدد الرحمان خطاك❤❤
@HaouaMoussa-p7lКүн бұрын
Ma chaa Allahu !Nagodé da wannan bayânin
@zeezeebo5 сағат бұрын
That is high class!!!! You don’t bring yourself down to their low class level to answer them. May Allah raise your status in this dunya and akhira
@yakakaadam1999Күн бұрын
Allah yaabaa mallam lafiya from maiduguri ,MaashAllah❤
@mahamatbounouyamine94516 сағат бұрын
Allah yasa mudace
@ZaurenSunnah-16 сағат бұрын
Amin
@harounaadambanaКүн бұрын
Allah shi qarama malam lafiya❤❤❤❤
@ZaurenSunnah-20 сағат бұрын
Amin
@mahamanakader6315Күн бұрын
Ya hayyu ya qayyum kakarama malan lafiya da imani
@ZaurenSunnah-20 сағат бұрын
Amin
@MamanesaniYahayahamzaКүн бұрын
Allah ya Kara Maka lafiya da nissan kawna da Imani ❤❤❤❤❤
@AzamNasaraКүн бұрын
Jazakallahu Khairan ya sheikh
@AdananeAmadouКүн бұрын
Allah Kara lafia ya cheikh
@ZaurenSunnah-20 сағат бұрын
Amin
@safuwanyusufКүн бұрын
Allah ya kara lafia ya jikan iyaye da kakani
@muhammadgonia.2946Күн бұрын
Allah Yayi mana gamda katar da Sunnar Manzon Allah Tsira da Amincin Allah su Kara Tabbata a gare shi.
@DjamilouAboubacar-yx5skКүн бұрын
Ameen ya hayyu ya Qayyum ❤❤❤
@أمريحان-ن9د2 күн бұрын
Masha Allah Kaga malaman Sunnah na kwarai. Masu aiki da واعتصموا بحبل الله جميعا ولا تفرقوا 🌹 Allah ya saka da Alkairi mlm
@TOUKOURAHMADКүн бұрын
Allah yasaka Dr pantami
@MasuduMusa-r9xКүн бұрын
Allah ya jikan mahaifa
@ZaurenSunnah-20 сағат бұрын
Amin
@MuhammadAhmad-rm4uz19 сағат бұрын
Masha Allah❤
@mouhamednouroudin45585 сағат бұрын
Allah ya karawa malam lafya
@ZaurenSunnah-3 сағат бұрын
Amin
@bilyaminuabubakar9907Күн бұрын
Allah ya karemana kai prof. bakin ciki ze kashe me hassada shi dr idris hassada ne da bakin ciki
Gaskiya malam isa Ali fantami Allah ya shiryar dakai kana kan hanya mai kiyawo a yanzu
@ZaurenSunnah-Күн бұрын
Amin
@mohammedyusuf62146 сағат бұрын
May Allah swt grant you more sabr, i pray that you should never respond to those saying things against you. Allah will certainly do it for you.
@ZaurenSunnah-6 сағат бұрын
Ameen thank you so much for your advice.
@salihuumar247Күн бұрын
Nayarda da wannan maganar taka kuma Allah ya bamu juriya da karban gaskiya domin karban gaskiya agurin wanda bakaso abune mai wahalar gaske
@ZaharaddinBuhariКүн бұрын
حق
@AbouAbdalla-gy5ji9 сағат бұрын
Gaskiya
@jafarmohammedadam6019Күн бұрын
Tsantsar Fahim tar ilimu Kenan ba bankaura ba. Allah ya bada lada
@ZaurenSunnah-20 сағат бұрын
Amin
@AhmadSpawaAlalaКүн бұрын
Masha Allah
@Muhammadbala014Күн бұрын
Allahu Akbar kaji magana ta ilimi da wayewa da sanin manufa,
@YauIbrahim-nl7rbКүн бұрын
Ma sha Allah
@Adoulsalami13 сағат бұрын
TOH ka yarda kayi kuskure wajen kare charbi 📿 kõ
@IbrahimKhaleel-c7iКүн бұрын
Allah ya saka da Alkhairi malam... Duk sanda ka bude videos na fantami sai ka Karu da wani abu na ilimi... Imma daga ayoyi na Qur'an ko kuma Hadith ko kuma maganganun malamai ko sunan wani littafi daya kamata ace ɗalibai sun karanta... Sabanin wasu da aikinsu kullum yin raddi da kafirta wasu sai kace they are saint Kuma addinin nasu ne su kaɗai.... Allah ya kara daukaka prof... Allah ya gafarta maka....
@BigDark-th6srКүн бұрын
Ammadai ba akidabako ? aidai abinda ko Arne yasan haka yake ba iya musulmiba
@IbrahimKhaleel-c7iКүн бұрын
@@BigDark-th6sr Daman ana samun akida babu ilimi. Yaro Sai a yaudare ku da akida kuyi ta cin mutuncin mutane... Wannan ba daidai bane... A karantar dakai karatu shine zaka rabe tsakanin daidai da ba daidai ba... Basai an kushe wani ko an zagi wani ba... Indai akace haka za'ayi to babu wanda zai tsira.. Tunda kaima akwai abinda kake yi ba daidai ba ..
@aboumaharadjimammaneabouma5249Күн бұрын
Wannan shine gaskiya malam
@usmanidris3632Күн бұрын
Ayanzuba! Amman da kaima kasan bahaka kakeba, kama kai kanemi Muqabalannan don haka indai batsorata kayiba yakamata katabbatar anhade a QIBLA FM.
@Muhammadbala014Күн бұрын
Karatu daban wa'azi daban, mafi yawancin mu bamu fahimtar maikaratu saboda bamuyinkaratun, sai dai sauraren wa'azi saboda daukar caji yauwa.
@OusmaneFatoumaКүн бұрын
Protection divine mon umam
@abdulhaqabubakar6629Күн бұрын
wannan ne martani na ilimi, to ko dai ku baku san ilimi ba, ko kuma san zuciya ne, ai kamata yayi yayo ruwan ayoyi da hadisai dan kare ra'ayin sa a bisa ilimi, amma wannan kan sa yake bawa kariya a fakaice
@IbrahimKhaleel-c7i5 сағат бұрын
@@abdulhaqabubakar6629 🤣😂😂
@saniyunusa270Күн бұрын
❤
@AbubakarSanimuazuКүн бұрын
Malam kayi magana akan kalubalenda kajifa ba wannan ba
@ABBAUk-p5g2 күн бұрын
allah yabada lada
@lawalibrahim51815 сағат бұрын
Kaiy malan wllhi da nasoka dan Allah amma yanzu wllhi haushinka nakeji Dan Allah. Dan karantarwanka bata sunnah bane
@IbrahimKhaleel-c7i5 сағат бұрын
@@lawalibrahim5181 Banzar bazara kenan ... Idan baka son sa sai me. Wa ma ya san dakai.
@muhsinbala7009Күн бұрын
Allah Ya kara lafiya
@احمدعبدالله-ب3و7عКүн бұрын
Dr idris abdul'aziz dutsen tanshi shi kariyya yake bawa ALLAH da MANZON SA Da ma Addini Shi kuma pantami kariyya yake bawa kansa da manufar sa wato mutanen sa Allah sa mu dace ameen
@salihuumar247Күн бұрын
Hhhhh bawan Allah....babu wani mahaluki da dai bawa Allah Kariya Allah ya ishi kansa ya bawa kansa kariya yakamata ka gane haka gaskiya
@bilyaminuabubakar9907Күн бұрын
Kaji mgana irin na jahilai ku daliban dr idris hayaniya da zafinkai da rena malamai su kuke koya awajen malaminku dr hassada wlhi se bakin ciki yakasheshi
@AbubakarSlКүн бұрын
@@bilyaminuabubakar9907wlh kaji soran allah mlm pantami bashida abinda Dr zaiyimai hassada
@bilyaminuabubakar9907Күн бұрын
@@AbubakarSl Allah karamana imani amma wlhi siffofin hassada duk sun bayyana atare da dr idris don haka shi mahassadine kuma masharancine shi zeyiwa mutun mummunan zato kuma ya hukuntashi dashi, hassadane yake damunsa akan manyan malamai na sunna saboda duk sunfisa ilimi da kyawawan dabiu. In me shiryuwane Allah y shirysa inkuma ba me shiryubane Allah mana maganinsa
@aboumaharadjimammaneabouma5249Күн бұрын
Ina son Dr idris kasancewar shi ahlus sunnah Amma gaskiya akoi gyara cikin lamarin shi mimbarin shi ya zama na gulma da wuya zauna bai tsokani wani ba
Ku kun yadda asabawa Allah da mazon sa amma kadda asabawa bayin sa kenan ko ammai da addini business aci da addini ko Allah yana ganin mu wllh.
@ibnusmancrypturearbitrage5427Күн бұрын
Wllh MLM jahilci ne yake damun mutane kurum 🎉
@BigDark-th6srКүн бұрын
Yanada ilimin aka gayyaceshi mukabala yaki hallara kuma har yanada bakinda zai kira wani matsoraci Ai wanna boko tagama dashi😢😢😢
@IbrahimKhaleel-c7iКүн бұрын
Ai idan kare yayi haushi kada ka kulashi... Shine mafi kyawun amsar da zaka bashi.... Kuma shi professor fantami masu ilimi wadanda suka isa yace ba masu hayaniya da koyar da rashin kunya ba.. wanda suke ganin su kaɗai ne akan sunnah...
@IbrahimKhaleel-c7iКүн бұрын
Ai Gara dan boko akan mai cutar hassada....
@Muhammadbala014Күн бұрын
Magabata bada mukabala suka karantar da addiniba, kamata yayi in malami yafadi Abu aje aduba littaffan da yakaranto, sai azo akarantama mutane wasu littaffan da suke nuna gyara akan abinda yakaranto sai mabiya sugane cewa kowane malami yakarantar da abinda yakaranto na ilimi ba jayayyabace,
@PetiPeti-d6b2 күн бұрын
❤❤❤
@sahabibissala9101Күн бұрын
Tabbas jaki ba mutumen za'a kula bane 😂😂
@UmarMbako-p9fКүн бұрын
🎉🎉🎉🎉🎉🎉❤❤❤❤😂😮
@mubarakmustapha1144Күн бұрын
Wai meyasa baku gudun karya wannan ne da dudumi?
@sakinadeeni4713Күн бұрын
To Ma sha Allah wani abin da kace gsky ne amma ya ka canja abinda kuma Mlm amma meye ya kawo maganar kare kai anan d/s kai kayi kiran muqabala fa akan Carbi, meye lefin Dr dan ya ansa maka Kuma Allah yace a Al-Quran Wa malaru wa makarullah wallahu khairul makirin, makirci shine planning ko ka manta maanarsa ne
@IbrahimKhaleel-c7iКүн бұрын
Tom malamin tafsir..... Allah ya saka da Alkhairi.....a cigaba da zakulo kurakurai zamu gyara insha Allah.... Tunda ku dama anan ku kafi kauri