Malan Allah ya qarama lpy Wlh hakane malan idan mallamai suka hadakai da masu mulkinsu idan Allah ya sa masu immanine cigaba ke akw dayawa ta kowane fanni
@aliabubakar660624 күн бұрын
Lale butaba ganin sakarkarm sojojin kamar sojojin Nigeriya ba Fulani sun meda talakawa bayu
@moussarabe-xd9eu24 күн бұрын
Najeriya Ta halaka.
@IssiakouBoube24 күн бұрын
Malan a nemi sani yana da kay
@ibrahimbabangida489424 күн бұрын
Karya kake munafikin Allah,
@Lawali-qv2gr24 күн бұрын
mi ne ne hujarka da kake karyata malan
@Bachirou-pv5vd24 күн бұрын
Kai dai indai haka tarbiyar ka.take ta karyata malamai har duniya tatsaya bazakai albarka ba.idan kaji malami yayi bayani dazaran baka gamsuba toh kayi shiru da bakin ka.yafima sauki arayuwa