Рет қаралды 3,423
DALIBAN Jahar Kano Da Gwamnatin Gomna Eng. Abba Kabir Yusuf Ta dauki nauyin karo karatun digiri na biyu a kasar India MEWAR UNIVERSITY Sunyi WALIMA Da bikin nuna murna bisa Nasarar daya samu a kotin koli ta Kasa a ranar 12/1/2024. Alhamdulillahi.