Ina Jin wanna ya Tari maganar be San asali abin da ya kawo bidiyon gidan suba Alla ya sa mu iya bakin mu
@HalimaAlkasim-g8j4 сағат бұрын
Amma kai saka rene shi aure ai dole sai lokaci ne
@najaatubintsaad12467 сағат бұрын
Aure , mutuwa , haihuwa lokacine bawan Allah idan y zo dole ayi idan lokaci beyi ba babu Wanda y Isa ya jawo lokacin
@rabiulecturer405111 сағат бұрын
Su Adamu anfara cin kaifa
@rabiatuisahmuhammad657412 сағат бұрын
Data gina ance baban nata yaki shiga gidan uwar ce kawai ta shiga. Itada babanta akwai abu tsakani da bin rarara da yafiyar ubanta taje ta nema suka daidaita
@aminaali59019 сағат бұрын
Duk wanda yace mahaifinta yaki shiga to kariya yakeyi ko kema in kinsan mahaifinta kice Yanamera tace kana zaune lfy da Aishatu kiji amsanda zai bata koda ita Aisha Humairan kitambayeta ko nasan wani abu akanta wanne irin amsa zata baki Makiya ne suke so suga bayanta amma a bangare zamanta Iyayenta barasu samu ba In Sha Allah
@rabiatuisahmuhammad65742 сағат бұрын
@@aminaali5901 Malama saidai fa idan daga baya suka shirya ya shiga duk wanda ke tare da su yasan ko gaisuwarta da tsohon ta baya karba.
@TitiAdo-p5g2 сағат бұрын
Wani abu say a wajen yan film,wasu sunachan suna fama da yunwa abunda zasuci ma yana kagarar su anmma su kullum suna cikin gine gine,sune makkah yau gobe saudia su dey sun samu dunia kam gaskia
@lubabamurtada564631 минут бұрын
😢
@MaryamMusa-rc7nh4 сағат бұрын
Wawa kawai aure lokaci ne
@NadjaatouMamaneMaikassoua10 сағат бұрын
To ina ruwan mutane da rayuwar Aïcha thusssssss mutane akwai gulma 😂
@AhamedHmmm10 сағат бұрын
To Ayi Aure nifi na Allah ne da Aure da mutawa lokacine kowa nasayayi zaiyi koya tafi
@issaabubakarmuhammed60738 сағат бұрын
Ni afahimtata Yayi wannan farucinne maybe amfara Kai sukarsa wajen Hafsat da iyayenta da irin makamancin kalaman da Adamu yafito yafadawa Duniya, kuma Adamu yafara fahimtar tasirin da Kalaman sukafarayi awajen Hafsa da iyayenta,ni awajena yayi daidai, domin Babu wani sauran kalamai da Adamu yakamata yaimata wajen kare kansa,akan shi nagari ne. Inabawa Hafsat da iyayenta Shawara karsu AMFANI da maganar mutane su kyautata zato maikyau GA Yarsu idan sukayi haka to sushare dikwata MAGANA ta mutane,Wallahi Abaya banason Adamu amma hk kawai nayi nazari banga hujjar dazan kishiba inde har zanso wani Dan Film, sbd hali maikyau dayake DASHI wajen zamantakewa da taimako, niba Dan Film bane kuma Bana Shiga safgar film kawai Dan media ne musammin KZbin, Wallahi idan banmanta saudaya nata6a ganin Adamu arayuwata shima lokacin naje Hausawa Zoo road abokina yake nunamin daga nesa ga Adam A Zango can zaishiga ShopRite shine kallon zahira danata6a shimasa, kawai nayi wani tunanine meyasa suka wazar dashi? sannan lokacin da akezaginsa akan aure saki da harkarsa ta film, bayan yafito yakare kansa meyasa ba asami mutum ko daya da yafi ya karyatashi ba? wasu manyan ma dakansu sukafito suka tabbatar da gaskiyar abunda yafada, ni awajena wannan ya isheni hujja naji ina sonshi, Dan Hk shawarar da zanbawa Hafsa da iyayenta karsuyiduba da maganar mutane Duniya yanxu BA afiya fadin alkairin mutum ba. Allah yasamudace 15:41
Ta kwanta a gadon d akayi badala inde b ita tayi badalar b ai d sauki
@هيموكنك-ظ3خ8 сағат бұрын
Duk wanda baifada gaskiyaba shima dan zinane shiyasa bayason ace mata suyi aure mesukeyi idan bayawan banzaba
@BashirBashir-od3kc6 сағат бұрын
Masha allah zango😂😂❤❤❤
@fauziyyamutari945312 сағат бұрын
Firs comments 😊
@fatimausman81112 сағат бұрын
ME BABBAN SUNA CE MAMANA TAKAINA
@abdulazeezibrahim18018 сағат бұрын
Ya ce RARA katon banza jahili 😂
@هيموكنك-ظ3خ9 сағат бұрын
Gidan aure shine ba yawanbanzaba gidan banza da bata hanyar halakba
@SoumanaDjallo12 сағат бұрын
Kuma karya ne wanan gidajan gomnati ake nunawa meyasa babu mata cikin gidan sai maza makaryatan banza kawai Kuma ko da ita tagina gidan abun kunya ne sabuda bata hanya allah ta samu kudi gina gidan ba kullm ita ce wanan kasa da wanan hotel ina abun alfahari a nan allah yasawak