‘Yan matan Chibok da suka yi saranda wa sojojin Nijeriya a Maiduguri sun fadi yadda suka haifi yara a hannun wadanda suka dauke su shekara 8.
Пікірлер: 10
@SaudatGarba-l2z24 күн бұрын
Allah yy mana maganin wannan masifar
@EeEe-jk2je2 жыл бұрын
Allah ya taimaka akarbo sauran
@gvyy2725 Жыл бұрын
Ubangiji Allah yakara tsare mana sojojinmu na Nigeria 🇳🇬Ubangiji Allah yakamana zaman lfy a kasarmu Nigeria Ubangiji Allah yasa aida gano sauran bayin Allah
@ridwanrabiukano69732 жыл бұрын
Allah ubangiji yatemaka
@mukhtarmyallizogirma98562 жыл бұрын
YA SALAM !
@oumariakokoutv83772 жыл бұрын
allah taimaka commandant allah ba nigeria zaman lafiya
@user-xo4rl8zy2j Жыл бұрын
Slm
@attahalhmallam57932 жыл бұрын
Ya Allah
@fatimadaudaabdul84932 жыл бұрын
Wayan da sun ka mika wuya, ku na da tabaci cewan ba za su koma ta'adanci ba , ko kuma su zama informat?