DUK SAI SUN MUTU KAFIRAI AKAN YADDA SUKE DAUKAR IYAYEN ANNABI S A W INJI DR ALBURHAN IZALA 1

  Рет қаралды 1,919

ZUMUNCINMU TV

ZUMUNCINMU TV

Күн бұрын

Mungode da ziyartar channel dinmu tare da fatan kuna amfana da kuma jindadin channel dinmu
MUNGODE!!! MUNGODE!!! MUNGODE!!!
Kada a manta a danna alamar subscribe sannan a danna alamar kararrawar sanarwa
A shiga link dinnan na kasa dan ganin videos dinmu ayi subscribe sannan ayi like👍
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
/ @zumuncinmutv
#zumuncinmutv #hausa #arewa #hausafilms #albarkatv1 #mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #albarkatv #qwaratech #sayyadidrmuniruadamkoza #karatukanmalamandariqa #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamiviestv #wa,azi #musulinci #almajiranci #almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahamasadau #zawiyyaonline #muassasatv #alminhajtv #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyatv #aliartwork #sunnah #zumunci #kano #sarkinkano #kannywood #professoribrahimahmadmaqari #sheikhdahirubauchi #sheikhjafarmuhamudadam #africa #asadussunnah

Пікірлер: 14
@sambomusabinniuga7682
@sambomusabinniuga7682 6 ай бұрын
Masha allah
@ZakiruGarbayahyawa
@ZakiruGarbayahyawa 6 ай бұрын
Alhamdu Lillah gaskiya ya fito da bakin Dan izala Alhamdu Lillah
@AiahsssanIabarima
@AiahsssanIabarima 6 ай бұрын
Allah ya Saka da alkairi malam
@jasadan-adam4878
@jasadan-adam4878 6 ай бұрын
Gaskiya Allah ya laanci duk wadda ya tsallaka ga iyayen Annabi yayi munanan maganganu. Don Allah me suke so su amfana da halinda iyayen Annabi suke?
@muhammadbasheeradamu4871
@muhammadbasheeradamu4871 6 ай бұрын
Wannan ay wawan malami ne! Suma ay ajos haka abun yake, mu musulman arewa ne bamuda hadin kay see zakunci da munapurci, kuma daama annabi ya pada
@muhammadgonia.2946
@muhammadgonia.2946 6 ай бұрын
Munyi imani da duk Abinda ya Tabbata cikin hadisi ko da ya sabawa son ran mu.
@ismailbabaaliyu5890
@ismailbabaaliyu5890 6 ай бұрын
Anma Kai dan zinane walahi hege dan wuta inai ido biyu da irinku walahi sede lahira tayi bako Dan tsinaniya kawai
@ismailbabaaliyu5890
@ismailbabaaliyu5890 6 ай бұрын
Anma Kai dan zinane walahi hege dan wuta inai ido biyu da irinku walahi sede lahira tayi bako Dan tsinaniya kawai
@jasadan-adam4878
@jasadan-adam4878 6 ай бұрын
To me zaki amfana in iyayen annabi suna wuta
@muhammadgonia.2946
@muhammadgonia.2946 6 ай бұрын
@@ismailbabaaliyu5890 Kai tsinannen Kafiri ne. Jaki Dan Jaka. Uwarka tayi asararka. Billahillazi baka Isa ka hada hanya da ni badan rago. Sakarai Wawa zindiqi molohon alade. Hitler yahudawa iren ka yahalaka. Marar Albarka. Kai ka Isa kabi hanyar da na bi. Alade.
@muhammadgonia.2946
@muhammadgonia.2946 6 ай бұрын
@@jasadan-adam4878 Ke Wace irin hidahuma ce. Ana ce maki Annabi yace har kana maimaita tambaya. Ke Kinsan dauyi da Darajar hadisi kuwa. Maganar anan itace ba wai abinda wani zai amfana ba ne. Maganar Imani da abinda zai fito daga bakin Annabi da Gaskata Manzon Allah Tsira da Aminci Allah su Tabbata agare shi. Wannan Hadisin a cikin Muslim da Abu Ya'ala da sauran Malaman hadisi suka ributo Kuma Wallahi dole mutum Yayi Imani da haka Abin yake. Wanene yafi Manzon Allah Tausayi da Rahama Amma ya fadi hakan. Mu mabiya ne Wallahi Tallahi duk abinda yazo cikin Hadisi sahihi munyi imani da shi. Babu shakka ko tantama. Amma shi Wanda ya fitine kansa shi yajiyo Kuma zaiyi bayyani a gaban Allah. Maganar Shiga wuta ko Al-Janna gaibine Kuma Wallahi Manzon Allah baya magana sai Allah Yayi masa wahayi. Saboda haka duk abinda yazo cikin Hadisi idan Karatu yazo dole ne ka fada a tare tsaron zargin Mai zargi ba. Ko jahilcin Jahilai. Wani tunanin sa baya son yaji komai cikin Addini sai abinda tayi daidai da son zuciyar sa ko Kuma abinda kunnensa yake so yaji. Ga shi a cikin Al-Kurani karara Annabi Nuhu dansa Kafiri Dan wuta, Annabi Lut Matar sa yar' wuta, sai Kuma Asiya Matar Fir'auna yar Al-Janna. Uwa Uba Shugaban Tauhidi Annabi Ibrahim mahaifin Annabi Azara makiyin Allah Dan wuta, ya kasancewar Annabi Ibrahim yana yiwa Mahaifinsa Addu'a Yana nema masa gafarar Allah ya hane shi. Manzon Allah Tsira da Aminci Allah su Tabbata agare shi ya kasance Yana nemawa Mahaifiyarsa gafara Allah ya hana shi. Ki sani Allah Yana aikata abinda yaga dama ba Mai tambayar Allah akan mulkin sa da buwayar sa. Addinin Musulunci ba son Rai bane balle kice me yasa za'a ce iyayen Annabi Suna wuta. Mu Annabi aka kallafamana bi. Kuma Annabi yafi kowa fahimtar Al-Kurani saboda shi a ka saukar wa Al-Kurani Kuma shine Mai fassara Al-Kurani duk hadisi Sahihi da aka rubuto daga Manzon Allah Wallahi mun karba bama jayayya. Hadisi ne ba mu muka kirkiro ba Manzon yace duk Wanda yace yayimin karya ya tanadi wajen zaman sa a cikin wuta. Wannan ya nuna hadari guda biya ka kirkiri karya ka jinjinawa Manzon Allah ko Kuma Manzon Allah ya fadi magana ka karyata. Allah yasa mufi karfin son zuciyar mu.
REAL 3D brush can draw grass Life Hack #shorts #lifehacks
00:42
MrMaximus
Рет қаралды 10 МЛН
Когда отец одевает ребёнка @JaySharon
00:16
История одного вокалиста
Рет қаралды 14 МЛН
Seja Gentil com os Pequenos Animais 😿
00:20
Los Wagners
Рет қаралды 25 МЛН
Fedishi dan bulki.
2:28
FADI RA'AYINKA
Рет қаралды 121
FARKARWA
2:27:34
Gaskia TV
Рет қаралды 5 М.
REAL 3D brush can draw grass Life Hack #shorts #lifehacks
00:42
MrMaximus
Рет қаралды 10 МЛН