Salamu'alaikum Wa Rahamatullahi Wa Barkatuhu, dubun gaisuwa tare da fatan Alhairi agareki Beautiful Hadiza Aliyu Gabon. Ina Yi Miki Allah ya tsareki daga Sharrin mahassada da makiya, Mutum da Aljani. Allah ya Kara miki Lafiya tare da kwanciyar hankali da Daukaka! You're a Good person at all time's. I like U! Sosai! da Sosai! Masha Allah!
@EM_HETCH_MAIDABINO22 күн бұрын
Amma Meyasa sai kunyi Karya kafin kuci abunci anan cewa kayi tayi magana akan Adam zango amma ko sunan shi ba wanda ya kama, Allah yasa mudace
@alimuhdgarba16 күн бұрын
Allah ya kare mana Ke! Allah ya Kara miki Lafiya tare da kwanciyar hankali! Aaminnn!!!!!
@mukhtarahmad767119 күн бұрын
Wlh kin burgeni
@saniabdoulaye-qo6cc22 күн бұрын
J'ai beaucoup aimé ton interview. C'est très intéressant à écouter
@hawalaminououmachaibourama647417 күн бұрын
Gambia karamar kasa ce kusa da Sénégal ❤
@Safiyasani-hk5uz20 күн бұрын
Masha Allah Great
@abubakaruwani954915 күн бұрын
Lallai a yecci goga kam kowa ma yidi cede saini to hebayi Allah beddu jamu bandu
@adamfalissou869622 күн бұрын
Il fallait aussi citer le Niger parmi les pays que tu aime rester pour vivre surtout avec tout les fan que tu a au Niger
@hadijatunuhu623921 күн бұрын
Tokara a fotti am. A bo'ddo, a jalli'do, a la'ba ber'nde, a en'dudo etc. You are so lovable and likeable that l like watching and listening to you anytime anywhere. Please keep up the excellent work and Remain Blessed. "Dija-Bage Duniya"
@saniabdou623518 күн бұрын
Sincère, au risque de déplaire !
@user-in8fn2lp3z20 күн бұрын
J'tm ❤❤❤❤
@HindatuAliyuAhmad22 күн бұрын
Masha Allah
@FahatFahat-yk6em14 күн бұрын
Inasonki hadiza Gabon saboda kinada wayau ke yar arzikice
@user-ew6mb5bm6t22 күн бұрын
Nice
@zayyanuhamza802822 күн бұрын
I too like been alone ❤
@fatimaabdulaziz598122 күн бұрын
I like her wallahi she's always smiling, you Nike name is smily. Love you sis
@muhammaddanjumausman228322 күн бұрын
Hala schede no joke Hadeza maganin Maza. 😆
@zakarahamza225622 күн бұрын
Wai dan Allah har yanzu batada aure
@kabiraayuba250722 күн бұрын
❤❤❤❤❤masha Allah ina yin ki babbar yarinya love u more❤❤❤❤❤❤❤❤
@asiyayero711322 күн бұрын
Yakamata ki iya larabci tunda kinada opportunity na baiwar Iya Yare da Allah yayimiki❤❤❤
@user-lz5nm4iy4n21 күн бұрын
Wawuya karya
@IbrahimAbdullahi-tb5uk22 күн бұрын
Hhhhhhh kina birgenifa, ni yakamata ace kin aura aure na don Allah
@user-vl7qc9py9d22 күн бұрын
Wow hadiza 👍
@lawalsamaila866820 күн бұрын
Kinci
@Khadijasarakitv22 күн бұрын
❤❤❤
@HabibuSaidu-mj8bt22 күн бұрын
Mtsewww
@AbdullahiMuhammadAudulaya22 күн бұрын
Hadiza kimmanta da maganar Annabi Muhammadu kenan da yaroqi Allah yayi wapati Atalaka kuma ran Alqiyama yata sheshi cikin talakawa???
@asiyayero711322 күн бұрын
😂🎉😂😂😂😂😂😂😂 gabon kina burgeni gaskiya, so simple and selfless
@IssakaDjamila-tp2ws21 күн бұрын
😏Wanan Chine magana kan adamou ? Allah yachirya
@FatiAhmed-yb5ci22 күн бұрын
❤😂❤
@sabituyussuftv784122 күн бұрын
Kuji tsoran allah fa saboda nemam views zaku hallaka kanku domin irin wanan munafircin shike haddasa fitina a halin yanzu kun rubuta cewa gabon ta zazzafan martani ga adam a zango amma kuma ba haka ba ne
@user-ev7bi7hc5r22 күн бұрын
Wlh😂
@AliMahamadou-nv2wy22 күн бұрын
❤🎉
@razaqmuhammadjamiu124918 күн бұрын
🤍
@MoulanaMallamBashir22 күн бұрын
Hhhhhhhmmmmm wai to ke wannan shine Ra ayinki bakida tunani mai kYau inhar batun ki hakane ti sai muce kewane abune kikapi yi karyar koko munafurci kokuma kudi hhhhhhhmmmmm kai abokai karyafatake Kawai karamar YarinyA
@HalimaDjimraoOriginal22 күн бұрын
Jama'a masu shafukan KZbin Ku ji tsoron Allah ku daina ƙarya, ka rubuta cewa Hadiza Gabon ta yi zazzafan raddi game da Adam Zango, alhali ko sunansa ba ta kama ba. Tir da irin wannan hali na yaudara. Ba zan ce maka ban yafe ba, amma dai ka yi ba daidai ba. Don girman Allah a gyara.