Allah ya karemu daga sharrin masu sharri a fili da boye Kano sai Allah bade mutum ba
@SirajYousuf-m8z3 ай бұрын
Masha Allah
@nafiumikailu53813 ай бұрын
You are a good police officer
@ABBASADAUKI23 ай бұрын
Matasan Kano muna matukar godiya akan jajircewar da kayi wajen ayyuka a kano, musamman wanda mu al'ummar gari mukafi gani akan controlling dabanci da kayi ta wani salo mai ban Qaye Wanda allah ya nufeka. Allah ya saka maka da Alkhairi. Abubuwan da kayi wanda muka sani da wanda bamu sani ba, Allah ya sa su zame maka sanadin kubuta duniya da lahira. Wadanda suke temaka maka wajen aikinka da ka fada kamar irinsu gwamnan kano Abba Gida Gida, Allah dukka ya saka muku da alheri. Cigaban aikin da ka samu kuma, Allah ya tayaka riko. Allah ya raya zurriya. Allah ya jiqan mahaifa. Mungode. Mungode Baba Gumel.
@raheemabdu16013 ай бұрын
Akwai karya acikin maganar sa sunsan duk munafircin da ake kitsawa Allah ya kawo mana karshen Apc a Nigeria don azzalumai ne na kin karawa ba a taba mulkin zalunci a Nigeria kamar wanan azzaluman ba wlh pdp muminar jam'iya ce akan Apc
@masudsanidankano64803 ай бұрын
Wlh summa tallahi karya yakeyi sbd lokacin gwamnatin ganduje bb irin cin mutunci dabesa police sunyiwa me martaba sunusi ba km munasane zakuga yanda wasan zekasance 2027 in sha allah
@ABBASADAUKI23 ай бұрын
Wallahi na yarda da abunda ya fada. Ku daina bari Siyasa tana sa kuna bijirewa abunda yake gaskiya a zahiri. Tsarin aikinsa yake bi. Kuma haka tsarin yake. Wallahi tallahi mafi kankantar police Mai igiya daya, amfaninsa wajen tsare dukiya da rayuwa yafi na shugaban Qasa bama Gwamna ba. Mudinga mutunta Junan mu. Duk Wani jami'in tsaro da kaga ya Kai wannan matakin, Allah ne yayi masa tsahon kwana, saboda sun sacrificing din rayuwar don tsaron lapiyar Al'umma. Ko Mai cin hancin jami'in tsaro, ransa ya sadaukar akan aikin, babu jami'in tsaron da zaka gani face ya taba tsallake rijiya da baya akan aikin tsaron Al'umma. Amma wasu banzayen "Yan Siyasan da kudin haramun na Al'umma Suke kwashewa su Dan watsa muku Wanda bazai muku komai ba ku makance akansu, wadanda ba ransu ba, wallahi akan suci zabe wasunsu ba abunda bazasu iya yi ba. Nidai a matsayina Dan kishin Qasar Nigeria, Wanda zan iya bada duk komai mallakina kan Nigeria ta samu zaman lapiya da cigaba, wallahi gwanda jami'in tsaro ko wanne irine komai lalacewarsa da cin jiki ma gaba daya ba cin hanci ba akan lalatattun "Yan Siyasan da Suke wargatsa mana Al'umma. Su police din karshen kolin aikinsu yana kasan "Yan Siyasar ai. A ninninka musu albashi da allowances a gani mana Idan bazasu gyara ba. Irinku masu zagin jami'ai da manyan mutane masu daraja kamata yayi a kamaku ayi muku daurin watanni a kurkuku. Hmmm.