Рет қаралды 1,235
Sojojin gwamnatin Sudan sun kaddamar da hare-hare don kwace iko da birnin Khartoum a daidai lokacin da Al-burhan ke jawabi a MDD.
Makomar yara kusan miliyan uku na cikin hadari saboda rigingimu da tashe-tashen hankula galibi a Najeriya da Kamaru.
Kungiyoyin kare hakkin dan Adam na bayyana damuwa kan cunkoson fursunoni a gidajen yarin Najeriya.
Sharhunan Jaridun Jamus kan nahiyar Afrika.