Gaggawar Gwamnan Kano ce za ta sa kotu rusa nadin da ya yi wa Sarki Sanusi - Tsohon kwamishina a Kano
Пікірлер: 24
@SaniMuhammad-ru9np29 күн бұрын
Masha Allah najidadin wannan firar
@alburooj790429 күн бұрын
Gaskiya Hon. Kayi kokari kwarai da gaske domin kyakkawan bayani.
@hassanmusasada4251Ай бұрын
Gaskiya dayace ❤ Babu Alkhairi dawowar Sanusi...... Sai Aminu Ado...❤
@hassanmusasada4251Ай бұрын
Gaskiya kasan Doka ....gwabnà ya gyara halinsa
@muhammadsadiq-pp7ljАй бұрын
Wannan shine batun hankali da ilmi gaskiya ❤
@MustaphaDanbaba26 күн бұрын
Karya kake marowaci kai da baka iya kyauta, Abba da sarki sunusi sunfi karfin ka
@abdurrashiddambatta722929 күн бұрын
gaskiya ba dokoki akayiba honorable a rinka jin tsoron Allah, cewa akayi anrushe dokarku an koma dokar baya
@murtalarabiu382926 күн бұрын
Allah ya taimaki masarautun kano daga zaluncin tsula da ABBA kunnuwa
@GreenStoneRealEstate29 күн бұрын
Malam Dan kashiga daga ciki
@user-gd4vh7rj9l29 күн бұрын
Toh ai shima gwamnan jahili ne
@AyubaIsah-he8gxАй бұрын
Allah ya bamu ilimi mai albarka ya rabamu da son zuciya
@ahmadisa727329 күн бұрын
❤❤❤
@user-gd4vh7rj9l29 күн бұрын
Duk abinda yake faruwa a kano kwankwaso ne sila domin shine y dauke sarautar gidan ado bayero y kaita wani gidan kuma ado bayero nan pha yana d manyan yaya hakimai
@user-pr7lo2kz6n29 күн бұрын
okay laifin waye da aka cire muhd sanusi na 1aka hana mahaifin sls the 11? if u don't know history don't write us trash here
@fivestar254129 күн бұрын
Sannu black ⚫ 😅
@aminuida6692Ай бұрын
Kai yanzu mai ilimi ne?.
@ahmadsaad9465Ай бұрын
Dimukuradiyya yaudara ne 😅
@SaniMuhammad-ru9np29 күн бұрын
Hhhhhhhhmm
@aabubakarsodiq4611Ай бұрын
Kai munafiki Allah ya fika, tawagar bello turning dan uwan ganduje.
@zakariyouzakariyou1781Ай бұрын
Wawa bakada hakali bakatunanin Anranba Kano dibi Abinda Akka kawomuku mi Anakawu sojoji Kai da kikine dangandojiya vidéo dala
@saniasanisaniasani6863Ай бұрын
😂😂😂😂😂😂 ai daga rubutun ka kama nuna Kan kai Kaji me irin rubutun nan Ke kiran Wani dakiki😂😂😂
@murtalarabiu382926 күн бұрын
Himm yan KWANKWASIYYA fa duk jahilai ne yan tasha wadanda basusan mutuncin kansu ba balle na iyayen su
@abdurrashiddambatta722929 күн бұрын
gaskiya ba dokoki akayiba honorable a rinka jin tsoron Allah, cewa akayi anrushe dokarku an koma dokar baya