Рет қаралды 332,661
Yadda Mamman Bashar Danliti ya je gidan wasa na Idris Bambarewa da ke Marabar Nyanya jihar Nasarawa, Nigeria, inda ya nemi a dambata tsakanin Sarkin dambe Garkuwan Cindo Guramada da Jonsina daga Jamus har da yadda ya kafa tabarya a gefen filin dambe.