Assalamu alaikum muhammad a taka dan allah ga wani sako na a isar da shi a wajen shugaban kasa audur hamad jiani muna so wannan sako idan an isar da shi a wajen shugaban kasarmu abdurrahman tiyani shi ne sakon rage makoraji domin talakawa suna da wurin da ya kamata a ce kowane rani suna noma qash abin ya sha bamban talaka furaji ta mai tsada da zai iya cire kudin a gina mai a gina mai for raja a cikin saboda kudin sun yi yawa talakkabe iyawa muna so a kawo mana saukinsa domin kowane talaka zai iya mallaka phorash domin yayi noman rani karkarar da yake kowane wuri ne dan allah dan annabi a isar min da wannan sako mai ba da wannan sako mamman sani eliya euro mungode muhammad a taka da irin wannan kawo mana muma don allah a zar da wannan sako nawa da na bayar
@AdamYau-g7j15 сағат бұрын
Bakowa banezai gane àbinda kake cewa ,yakamata kadinga karanta rubutun ka kafin ka sakeshi, Tanbaya ta itace mine( koraji )? Minene furaji ,minene phorash ? Wata kila dai forage kake nifi ko ? da hausa kuma ana cemata (birtsatse ,yar take ,ko tuka tuka ) ya danganta da yankin da kake
@AdamYau-g7j15 сағат бұрын
Muna kira asoke dokar da akace an kirkira da zata hana abincki yan kwangilar da zasu sawo kayan aikin sojoji da sauran abubuwa idan ta tabbata da gaske an kirkireta Zalincine ace baza'abinciki mutum ba bayan an aikeshi da kuɗin jama'a