Allah kabamu iKon gane gaskiya Kuma yabamu iKon bin Sunnan Annabi SAW
@rabiamohamedelkebir3890Ай бұрын
ina da kyekyawan zato cewa wannan shirin wasan kwaikoyone wahabiyya salafiya suka shirya dan sukushi tijjaniya da littattafanta da shehunnant . domin dan darinka da gaske baze kawo sababin sukan shehunnasaba ko litattafansu koma matsayinsu . ina gargadi ga dukkan almajiran shehu da suyi taka tsantsan da irn wannan shiri n'a wasan kwaikoyo. Allah yatsaremu!
@ibrahimbalarabe76093 жыл бұрын
Allah kasa mu tsaya a inda Manzon Allah ya tsayar damu amin.Domin son Annabi SAW shine koyi dashi ba kirkira ba.
@DanabubakarMohd2 ай бұрын
Hakatake
@abdoulazizharouna25582 жыл бұрын
Ina goyon bayan malam bello✨
@_-Fatima2 жыл бұрын
Jzk khairan. Allah yakara malam lafiya Allah ya kara tsare manasu.
@Abdullahizannahngoni14 күн бұрын
Duk wanda yaganeh hadawa akayi yamin like
@alimustapha18682 жыл бұрын
Allah yakara lafiya malan Bello yabo
@bishirsani57162 жыл бұрын
Allah yakarawa malam lafiya sukuma allah yaganardasu
@naseermuhd16703 жыл бұрын
Allah yaska da alkhairi malam ya kara nisan kwana mai albarka ita gaskiya dayace, ka saki shehu ka kama manzon allah SUNNAH SAK BIDI'A SAM. allah ka kara nuna mana gaskiya kabamu ikon binta.
@user-xy1pn5rh5f3 жыл бұрын
Ameen ya ALLAH
@halimamusa74273 жыл бұрын
Ya Allah ka shirye mu kan hanyan sunna
@user-xy1pn5rh5f3 жыл бұрын
Ameen ya ALLAH
@abduljalalibrahimchiroma36412 жыл бұрын
Ameen thumma ameeen
@ALIYUALIYU-t6sКүн бұрын
ALLAH YASA MLM YA GANE GASKIYAR SHEHU
@BuhariNaDanmalАй бұрын
Allah kasa sukane Amin mukuma Allah kakara tsayar damu akangaskiya
@ahmadlawal19753 жыл бұрын
Babu abinda yakai alquran a duniya da lahira
@salimsuleman72463 жыл бұрын
Allah yayiwa malam Bello yabo lafiya
@user-xy1pn5rh5f3 жыл бұрын
Ameen ya ALLAH
@abdurrashidmukhtar33472 жыл бұрын
Hooo ya salam Allah ya gafarta mana
@saidumuhammedkuli33772 жыл бұрын
Allah kaganardamu gaskiya kabamu ikonbinta
@zayyanusuleimankshinkafi12883 жыл бұрын
Allah ya karemu da sharrin bidia
@user-xy1pn5rh5f3 жыл бұрын
Ameen ya ALLAH
@mahmudsaidu81385 ай бұрын
Allah yakara lafiya duniya da lahira
@ahmednuradeen44792 жыл бұрын
Aslm
@abdoulkaderabdoulrirza96054 жыл бұрын
Allah chikarawa Annabi daradja
@AbdullahmanguAbdullahmangu3 ай бұрын
Alhamdulillah allah ya kara nana son annabi
@issoufouali27303 жыл бұрын
Long vie a toi Sheik bello yabo
@JamiluLauwali-mk8pj3 ай бұрын
Allah yasamugane daduniyalafiya allah ya rabamu datijjaniya Amin ya allah
@thelightofislam306910 ай бұрын
Bello yabo Duniyane.
@sidijailani64603 жыл бұрын
hmmm mamaki Allah Allah ya shiriyemu
@agurimasawudu20153 жыл бұрын
ALLAHU AKBAR. MASHA ALLAH
@user-xy1pn5rh5f3 жыл бұрын
لاحول ولا قوة الا بالله ٠ الحمدلله الذي عافانا مما ابتلاهم به وفضلنا على كثيرا من خلقه تفضيله. Allah mungode maka Allah ya karemu Allah ya shiryemu baki daya , Allah katabbatarmu Akan sunnah.. malam Bello yabo Allah ya saka da Alkhairi Ameen
@NassJafar3 ай бұрын
Sallallahu allehin wassallam. Amine. yace anabawa za suyi ceto, sahabai za suyi ceto, waliyai za suyi ceto, malamai za suyi ceto, mutanen kirki za suyi ceto.
@AminaUsmanAffaАй бұрын
Sallallahu Alaihi Wasallam
@حبيبةالهوساوي-خ4خ3 жыл бұрын
جزاك الله خيرا شيخنا الفاضل الله يجزيك الجنه
@IBRAHIMYUSUF-c1lАй бұрын
Sallallahallahi wasallam
@Kojorashidu6 Жыл бұрын
❤❤❤❤
@umarauwal4083 жыл бұрын
Allah taimaka mana
@AmaduAbdullahi-v2r2 ай бұрын
Allah yasa mudace
@محمدادم-ق1م3 ай бұрын
Amma allah yatsinewa dan dariqa
@صّآبًرمًخِتٌآرإبًرآهّيَمًمًحً5 ай бұрын
يامحمد رسول اللّه
@Adojuga10 ай бұрын
Masha Allah
@AbbaAlhassan-s3y2 ай бұрын
Allah ka ganar damu gsk mu damina bin son xuciya
@muhammadbukar3223 жыл бұрын
Malam Allah yasaka
@labranibrahim99922 жыл бұрын
Allah yakarawa annabi dardjar amma dans Allah in ana tambaya Akan tidjani OK tidjaniya dans dardjar annabi azan tambayar massu illimi Dan charin izzzala hadari ne da chi
Salatil fatihi abuda yasa acicin sa akoi kirari da yabo ga annabi muhammad s w m siyasa makiya annabi suke kinsa suke gudu
@habibuyusuf34083 жыл бұрын
Him wai wayafi gaskiya
@abbakarshehu23753 жыл бұрын
Allah yaba malam Bello yabo lafiya
@ikramcissetv87713 жыл бұрын
Inyass
@hausa23tv73 жыл бұрын
Allah yataimaki malam
@madalabumusa52543 жыл бұрын
ماشاءالله
@SanoussiOusouma10 ай бұрын
Amin ❤❤❤❤❤❤
@maizamafodemariama19932 жыл бұрын
😀😀😀😀
@حسابيجديد-م6ذ3 жыл бұрын
استغفر الله
@JafarMusaabuamma4 ай бұрын
Ameen
@halimaibrahim49043 жыл бұрын
Allah ya tsine wa bello yabo. Allah ya sa ya mutu a wulakance
@rabiourabiou90022 жыл бұрын
daga fadin gsky 🤣🤣😂😝😝
@abubakaraliyudadi34102 жыл бұрын
Kai kam shahsha ne wawa.
@lukmansumuhammad51162 жыл бұрын
Allah yasa muda ce
@techmdhamzah87502 жыл бұрын
Yar iska kawai
@idrissashiitou3432 жыл бұрын
bari gagawa inde mutuwa bello yabo ze muttu tunda bagare shi akka fara mutuwa kullu nafsin za ikatul mutti allah ya sa kungane abinda akkenihi
@burajibrilla40493 жыл бұрын
takaddama sakaninshakh Bella yahoo fantasy Dan tijjaniya Alan salatil fati
@tanimuumar41653 жыл бұрын
Allah ya kare mana imanin mu
@Maryamabubakar-hh9ji10 ай бұрын
Allah ya kyauta
@MustaphaBulama2 жыл бұрын
Kash. Na so in ji karshen wannan batu😅
@umarIbrahim-lu5wh5 ай бұрын
Gaskiya Daya ne
@malguntus64733 жыл бұрын
Hmmmm
@abbahnuhu71803 жыл бұрын
Wannan ba Dan tijjaniya bane anhadane kawai don abatamana akida
@muhammedsokoto423 жыл бұрын
Hakane wlh malan kabiru
@HToure3 жыл бұрын
😀😀😀😀😀😀😀😀😀😀😀
@Hausa_Sudan3 жыл бұрын
Zan fahimci cewa Wanda ya karanta suratul ikhlasi so uku kariya ne akan kamar wanda ya sauke Alqur'ani so daya
@كمالمحمدرابحسليمان2 жыл бұрын
اسم كمال محمد رابح سليمان سوداني
@MusbahuIbrahimAbdurrazakАй бұрын
🎉🎉🎉
@GhGhh-m4vАй бұрын
❤❤❤❤❤😢😢😢😢❤❤
@AmadouSouleymane-py5dj9 ай бұрын
Allah kasa mugane gaskia
@naserabbakar2523 жыл бұрын
Malamai baikamata subiyewa bello yaboba saboda shi dan siyasane bawai malamiba Dan ChaCha ne
@kabiruadamuunguwarjanbiri51832 жыл бұрын
Allah yashiryemu
@issachamssoudine573 жыл бұрын
dan izallah Besançon komiyba jaki
@ISHAKSabiou7 ай бұрын
Salm dan Allah malam kai ka yarda akwaye abin da ya kaye darajar alqur'ani mai girma
@SaiduAdamaKombi-z6q3 ай бұрын
Wannan mai tambayar dai ba dan darikar Shehu tijjanibane wannan munafurcine kawai Annabi s a w yashe karanta سورةاخلصkafa3daidai yake da saukar Alqur'ani
@hassanbabangida75583 жыл бұрын
Mun gode malam
@alancy_comedy_tv41813 жыл бұрын
Allah yasa mugane gaskiya ko inatake
@kimakoibrahim29903 жыл бұрын
Wallahi duk yan izzalan wan,nan ba dan dariqana ba
@sulemanaadamadam87742 жыл бұрын
Ya Salam Allah for giving this man asking mallam this question
@bash89723 жыл бұрын
Ni wannan mai Kiran ban gane masa bafa ina ganin gaskiyan malam ne kanshi akwai masala.
@user-xy1pn5rh5f3 жыл бұрын
يوم تقلب وجوههم في النار يقولون يا ليتنا أطعنا الله وأطعنا الرسولا * وقالوا ربنا إنا أطعنا ساداتنا وكبراءنا فأضلونا السبيلا * ربنا اتهم ضعفين من العذاب والعنهم لعنا كبيرا
@ibrahimbalarabe76093 жыл бұрын
Malam Bello Yabo Allah yayi maka sakaiya da kare darajan Annabi SAW.
@AtikuSahabi-v7iАй бұрын
A Hakikanin Gaskiya Wannan Mukabila Ta Bello Yabo Da Mutune Karyace Shi Bello Yabo Shirine Da Stire Karya Da Yaudara In Mukabila, In Gaskiya Ina Ankayita Wanene Alkalinta Sanan Acikin Malaman Darika Dawa Ankayita Wannan Yanuna Bello Yabo Makaryacine Kuna Ganin Malaman Darika In Zasuyi Mukabila Suna Samun Fitacce Malamin Izala Suzanna Dashi Asaitilayit Kuma Asa Alkalin Mukabila Wannan Shine Gaskiya Duk Mai Son Mukabila Gaskiya To Yazo Shafin Sarki Zaki mkk
@MuhammadAbubakar-wo2lg10 ай бұрын
Confirm MLM🎉🎉🎉
@ibrahimumar21643 жыл бұрын
Wannan shirine ba ɗan tijaniyabane
@ibtv56552 жыл бұрын
👂👂👂😄😄😄
@UnpetitDodo6 күн бұрын
😢😢
@IsaacJoel-et7zg6 ай бұрын
😂😂😂 wonderful
@almubarakabubakar54502 жыл бұрын
😂😂😂😂😂😂😂 Laff wan kill me
@alhajibaba72282 жыл бұрын
Same here
@SabiuYusuf-c9g3 ай бұрын
🎉
@Nafiou-d4jАй бұрын
gaskiyane mala Bello ya mu
@SulaimanMuhammadMusa-kh3vcАй бұрын
Allah kashiryi yan tijjaniya marassa ilimi Kuma batattu masucin fuskar addinin muslinci
@nasiranasir15562 жыл бұрын
Wannan shiri ne ba dan darika bane
@arewatopcelebrities62873 жыл бұрын
🤩🤩🤩🤩🤩🤩🕋
@assalamualaikumwarahmatula31363 жыл бұрын
wanda ya bugo wayar nan maiyuwa ha dawa ne akayi . kuyi izzalarku , masu darika suyi tasu , miye naku a ciki ? wannan sukar ra'ayi ne . gaskiya ba ma so . don Allah a bari . Allah ya ganar damu .
@idrissmussa83773 жыл бұрын
Ya kake Ya jin dadi Mey
@aliisa84843 жыл бұрын
Dukkanku makaryatane
@moussaaboubacar2144 Жыл бұрын
Wannan gaskine malan
@kofarbegetv74093 жыл бұрын
Wannan shirene kwawai bacikakkyan Dan titjaniyabane dakwai gyara sosai
@ArzikaAssoumana10 ай бұрын
14:25 😂😂😂
@alhassankabiru72962 жыл бұрын
💔😅😅😅😅😅😅
@salihmahmud28033 жыл бұрын
Wannan Wanda yabugo wayar nan ba Dan tijjaniya bane,ko kuma Dan jahili kawai ,ya za ace SHEHU tijani yafadi wannan maganar ?
@YarabbahIsyaku10 ай бұрын
Kamata yayi kaje kiduba littafin sai kigani
@guidayahouza80663 жыл бұрын
Bamou yardaba mallaminan ba dan darika na chiriné
@hazaminindillah6114 Жыл бұрын
Hhhh
@ahamadyusuf76224 жыл бұрын
😎😎
@abdullahiauwal83443 жыл бұрын
Jawahirul maani ai wani pastor ne yarubuta ta a Jerusalem,
@ZakkariaMahamman-i2c3 ай бұрын
🤣🤣🤣🤣👍yayi malan bello
@basharmuhammad76493 жыл бұрын
Mallam wanan karyane badan tijjaniyanaba hadawane kawai mallam yayifitonafito mugani bawai hakaza,ayibane anemu illimi kawai yafihaka don bamuyarda
@IDRISSHITU-m4k4 ай бұрын
😂😂😂😂 Allah ya kara wa malam nisan kwana da ilimi
@Asd-iw6lz3 жыл бұрын
Hhhhhhhhhh 😂😂😂😂jahili na wallhi
@shuib60263 жыл бұрын
😂😂😂😂😂😂😂😂
@BadamassiAboubacar-c1b21 күн бұрын
Ai al'ƙur'ani shi zancen Allah ne shi kuma salatin Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama Umarnine da ga Allah subhanahu wata'ala kamar yadda ya faɗa a Al ƙur'ani إن الله وملائكته يصلون على النبي يا أيها الذين آمنوا صلوا عليه وسلموا تسليما.Ml ba na bukatar fassara wannan aya dan kun san ma'anar ta salatin Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama Allah ya na yi Mala'iku suna yi yace muminai muyi kuma salatin Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama kayi Allah ya yi ma Mala'iku su yi ma amma ba bu Nassi koh hadisi wanda ya bada hujjar in ka karanta ƙu'ani Allah zai karantama ko in ka yi masa wani abu daga bagiren ibada zai yi ma ba amma shiga bagiren falala ai ma'aiki alaihi salatu Wasallam yana cewa Duk wanda ya karanta ƙul huwallahu uku yana da lada kamar ya sauke al Kur'ani so ɗaya daga wata ruwaya wanda ya karanta Yassin so ɗaya kamar ya sauke al Kur'ani so goma ne shi Salatul Fatihi Salatin Manzon Allah ne in bakayi Barmuna kayanmu mu son abinmu kuma banda sukan Bagiren Shehunnanmu.