Allah swt ya Kara daukaka Dr Idris da magoya bayan sunnah
@user-wo4tp4vg5z4 күн бұрын
Allah ya saka da alkhairy mlm
@user-cf9dv6qf9b13 күн бұрын
Allah sagama dr idris da alheri damou gabaki Daya ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
@user-gr3wo4zj4d11 күн бұрын
Allah ya biya Dr Idris da aljanna Firdausi
@NuraYazid6 күн бұрын
Jjjjjhnuunn😅😅 unnecessarily 😅uujn 50:57 u😅jjjjj
@NuraYazid6 күн бұрын
Jjjjjhnuunn😅😅 unnecessarily 😅uujn 50:57 u😅jjjjjji
@BelloabdullahiAbdullah9 күн бұрын
Masha Allah
@AUWALMAGAJI-vs9ju13 күн бұрын
Allah yasakawa malam da alkhairi
@PEN-Mawii12 күн бұрын
Akan film da masuyi WANNAN BABBAN BARNACE KUMA ALLAH YAKAWO MANA WANDA ZAI KAWO KARSHEN FILM, WALLAHI MUNA TARE DA DR IDRIS AKANSU AMMA DUK WANDA SUKE CEWA DR YACIKA RADDI TOH AI QUR'ANI MA RADDINE ,ALBISHIRNE,GARGADINE, TAUSAYAWANE, KUMA SHIRIYACE DA DAI SAURANSU
@user-oe7nm6lh4q12 күн бұрын
Jazakumullahu khairan ya sheikh imam Dr idris❤❤❤❤❤❤❤❤❤
@l4lawalD12 күн бұрын
Allah ya saka da Alkhairi Malam...
@Passmarkmedia13 күн бұрын
Masha Allah ❤❤
@user-ry7pk8xn3z13 күн бұрын
❤❤❤
@user-fg5yg8um4i12 күн бұрын
Asalamualikum
@salihuabdul-nasir15719 күн бұрын
Toh ai idi dutsen tanshi akwai wa'azukanka da ke yabon Nyasi, ka ce shi ahlusunnah ne, kuma kace yan ishi'a yan uwanka ne har ma yi yabo wa malaminsu kace abinda gobnati tayi masa zalunci ne kuma ka karfafeshi kan cewa yayi hakuri haka gwagwarmaya ya gada. ina ganin wannan surkullen da kake yi a masallacin ka kawai kake yi.
@abbaqjkxkrimandi316013 күн бұрын
To yanzu sarinda kukebi na demokradiyya ita yai karo sarin Allah
@ibrahimgarbaaiso864711 күн бұрын
To Ina jama'ar?
@PEN-Mawii12 күн бұрын
WATO IDAN BANYI KUSKUREBA MALM IDRIS MUTUMNE MAI KOKARIN FADAN GASKIYA!!!!!! AMMA WALLAHI BILLAHI DR KAJI TSORON ALLAH KAJI TSORON ALLAH WALLAHI BILLAHI KAJI TSORON ALLAH SABODA DUK ABUN DA ZAKA FURTA KASANI WALLAHI ALLAH ZAITAMBAYEKA AKAN DUK ABUNDA KAKE FURTAWA AKAN MIMBARI , WALLAHI COZ KALMAR DA TAKE FITOWA DAGABA BAKINKA ,KADAINA YAWAN FURTA KALMAR DA IN WANI YAGAYAMAKA ZAIMAKA CIWO MISALI ( JAHILAY DA DAI SAURANSU)
@mustaphayakubu80945 күн бұрын
Kaji wani mahaikaci saifaman yawan rubutu amma na banza babi huzza kaimu yanzu kanmu yawaye huzza mukenema malam baya raddi zuwa ga wani sai in yanada huzza sakare
@PEN-Mawii2 күн бұрын
YANZU DON GIRMAN ALLAH HAUSA MAKENAN ,BA LARABCIBA, BA KUMA TURANCI BA 😭😭😭 TOH YAKAMATA KALAMUNKA SU SUFFANTU DA ADDININ KA SHIN WANI YARENE KAI ? SABODA NAGA WATA KALMAR DA BANSANTABA (HUZZA,??? KO HUJJA ? DAYA KENAN NABIYU SHIN WACCE MAKANTA AKAJE ? WALLAHI IRIN SU WANE SUKESA A ZAGI WANE KO ARAINA WANE , SABODA TABBAS ANWAYE AMMA WAYEWA ITACE ILIMI DA AIKI DA SHI ( KHAIRUKUN MAN TA'ALLAMAR QURANA WA ALLAMAHU ) PERHAPS I ADVISE YOU TO GO BACK TO SCHOOL COZ I WAS VERY SURPRISED WHEN I READ YOUR RESPONSE IN FACT WITH YOUR OWN HAUSA LANGUAGE WALLAHI KAYI MAZA MAZA KA KOMA MAKARANTA COZ HUZZA, HUZZAH NOT HUJJA IS SOMETHING AWFUL!!!!! ALLAH YA SA MUDACE DUKKANMU
@PEN-Mawii2 күн бұрын
MAHAiKACI? Huzza huzza if it was written once or twice we call it a typing error but if it more than once what do you call such a word