#Sheikh_Abulfathi_Sani_Attijjany ya yi gamsash_shen Bayani wa duniya kan yanda Salafiyya suke fifita Ibn Taimiyya sama da ANNABI MUHAMMADU S.A.W. wanda hakan shi ke gwada cewa Ibn Taimiyyan ne ANNABIN SU.
Пікірлер: 177
@moussabassirou71024 жыл бұрын
Macha allah abbul fatahi
@shumafsaainterpress71453 жыл бұрын
Gaskiya kai abul fathi kai makaryacine
@inyassibrahim28674 жыл бұрын
Golden boy of the year Abulfathi attijjani
@umaraliyualashary65644 жыл бұрын
الفتى الذهبي لهذا القرن الداعية أبو الفتح محمد الثاني التجاني أخلاقا الأشعري اعتقادا المالكي فقها.
@amadousamo85094 жыл бұрын
Masha Allah
@user-mo3dt7im8q3 жыл бұрын
Salam alaikum
@awwalgambo88624 жыл бұрын
Wai kana tunanin mutuwa kuwa wlh kadaina yiwa bayin Allah sharri
@adamumustafah82794 жыл бұрын
Karahmallahu alaika ya shihulkarim
@yusufaahmedsani71594 жыл бұрын
Allah ya kara kusanchi da Annabi SWS Allah ya saka da alkairi mungode sosai
@babayesulaiman48953 жыл бұрын
Jazakallahu kairan
@armaisuhu7194 жыл бұрын
Masha Allah malam muna godiya Allah ya kareka daga sherin mahasada Allah ya kara lafiya
@mahammadzakiru46963 жыл бұрын
Shehu abulfahi Allah yasaka
@abdullaziz36364 жыл бұрын
Masha allha malam allha ya bada Lada
@moussajm84994 жыл бұрын
Allah y saka daalhayri sayudna abulfutuhuti sani gaskiya tahuchi siyassa allah ya kara kusanchi d annabi s a w
@sabiuabubakar58734 жыл бұрын
Allah yasaka da alkhairi sheikh abulfathi Allah yakara kiyaye Allah yakara ilimi mai albarka albarkacin anabi S.a.w
@yanusamasahallahamadumasah10323 жыл бұрын
Masah Allah
@aboubakarhassan82834 жыл бұрын
Allah ya biyaku ya sayyadi aboul fatahi assani
@tahiroubeidou67934 жыл бұрын
Allah saka da hairan
@razakasmaila90534 жыл бұрын
Sayadi may Rasululah see and support your work. This is abdle Razak from Ghana
@aishamuhammadinuwa67774 жыл бұрын
Allah yakaramaka lfy da nisan kwana ya sayyadi allah yakaremana kai
@user-bp2gr4yg6n4 жыл бұрын
جزاك الله خيرا
@muhammadarabitijjani55993 жыл бұрын
Ya sheikh Allah ya saka da alkhairi, wan nan ai mauludine.
@saidualiyu5378 ай бұрын
Allah yakarawa Rayuwa Albarka Sarki zaki
@uzairumuhammadinuwa99413 жыл бұрын
Da son da yan tijjaniyya suke wa annabi gaskiya ne da ba a sami masu zagin manzon Allah ba da ba a sami masu zagin Allah a cikinsu ba. Yanzu ma abulfathi yana son ya kautar da tunanin al'ummar annabi ne daga abinda yake faruwa a Kano ne. An yankewa wani daga cikinsu hukuncin kisa saboda an kama shi da laifin zagin manzon Allah. Ya kamata yan izala su rabu da shege shima dan faira ne wallahi.
@jabeermuhd71914 жыл бұрын
Allah yasakada mafificin Alhairi ya sayyidina 😍
@ibrahimmadugu8893 жыл бұрын
Sheikhh Abul fathi zakin sunnah na gaskiya allah ya ja kwanan ka🙏
@maman.ahamad89234 жыл бұрын
masha allah allah karabasira
@sirbewhy34394 жыл бұрын
Allah Ya saka da Alkhairi, Allah Ya qara tsare ku da rayuwarku Albarkacin Sayyiduna Rasulullahi Sallallahu Alaihi Wasallam
@farukishak70103 жыл бұрын
Allah ya sakawa abu aisha da alkairi. Domin ya kwancewa wannan dan fairar zani a kasuwa
@saniyakubu96804 жыл бұрын
Allah ya kiyayeka
@zakariyauahlulah48274 жыл бұрын
Allah ya kawumu lokacinda yan izala zasu gani gaskiya akan mazan allah ya shiryisu
@muhammadahmad38444 жыл бұрын
Masaha allah allah ya kara lfiya
@abubakardanshehi43433 жыл бұрын
Gaskiya tahlikin da Sheikh yayi Naji dadinsa sosai ahadu ayi gyara bawai adinga tozarta juna ba
Allah yasaka da alkhairi Baba abulfahti muna godiya
@abdulrazaqmohammed30324 жыл бұрын
ماشاء الله تبارك الله جزاك الله خيرا
@zakariyaassuman93374 жыл бұрын
Macha Allah
@boubacaraliabdourahamane67904 жыл бұрын
اللهم ارنا الحق حقا وارزقنا اتباعه و ارنا الباطل باطلاً وارزقنا اجتنابه
@sanusiajiya97324 жыл бұрын
Allah kara lafiya masoyin Annabi
@moussajm84994 жыл бұрын
Faàtadu bimisli maàtadai ilaykum baykamat alknawi shi zagi abulfathi ba iyak shibadankaoyebane
@abdoulaziz98764 жыл бұрын
Kaji.gaskiya.mln.allah.yasaka.da.alkairi
@user-bp2gr4yg6n4 жыл бұрын
ماشاء الله
@BelloAhmadu-sj2dp9 күн бұрын
Yes
@nafiusani22953 жыл бұрын
Masha.allha
@adamidrisa69273 жыл бұрын
wai kutamba yumana wayene yakoyawa wanan abinnasu salafawa ibunutai miyanan wayakoyami hikaratu muen darika annabimu allah yanaakomuhi malayika da allah agayamin
@ibrahimbabangida89013 жыл бұрын
Masha Allah zaki
@farukishak70103 жыл бұрын
Abu aisha yace abul fatahi karya yakeyi. Duk me san ganin hakan ya tafi facebook shafin sarki zaki mkk zai ga haukan abul fatahi
@tawfickrauf68154 жыл бұрын
Allah ya Kara LAFIYA
@mahammadubakir99463 жыл бұрын
Muna godiya shehunmu abulfatahi allah ya kare ka
@MAIZAMANITV3 жыл бұрын
Hihim kudai ji tsoron allah ,addinin allah ya wuce wasa, A haka kuke hawan kujerar malamai, kuyima addini barna ,allah sauwaka
@muhammadadam95654 жыл бұрын
ALLAH yasakama shehu abulfatahe Dakay damu shehunmu
@al-ajab3 жыл бұрын
wannan ba taimakon addini kuke yi ba. hasalima, barna kuke yi wa addini wajen taimakawa rabuwar kan musulmai.
@labaranahmed39993 жыл бұрын
great submission there
@abubakaradamu74523 жыл бұрын
Allah ya saka da alkairi
@alhassanalhajiabdullahi65893 жыл бұрын
Sarki zaki Allah ya saka da alkhari dakuma malaminmu abulfathi
@gaskiyacetv77343 жыл бұрын
ALLAH SAKA ma da alkhairi
@abbamashaallah29454 жыл бұрын
Salm sarki zaki sanuka da kokari Allah yasaka da alqairi da irrn wana gudumuwa da kake badawa muna inama shakha abulfatahi baraka da zuwa Allah ya kiyaye mlm ya kuma taimaki mlm Allah qara basira
@yusufabdullahi47863 жыл бұрын
'Yan Izala basa kambama Shehi. Yan Darika aka sani da kambama shehunansu da keta mutuncin ma'aiki. Sahabbai kam dama baku daukesu a bakin komeba. Don haka ka rife mana baki tun muna shaida juna.
@abdallahbakar26824 жыл бұрын
Amenn ya Allah
@abubakardanshehi43433 жыл бұрын
Najinjinawa sayyadi munir
@mamarameenatu37634 жыл бұрын
👏godiya allah biya
@yakubuabdulrahmanhaladu15694 жыл бұрын
Subhanallahi Allah ya tsine masa alfarmar fiyayyen halita ya Allah amen
@robilarobilasaadu14334 жыл бұрын
Gskya sarki zaki masoyine
@awwalgambo88624 жыл бұрын
Makaryacin banza Ashe gutsure farko da karshen maganar kake makaryaci kawai wlh kaji tsoron Allah
@shumafsaainterpress71453 жыл бұрын
Abul fathi kai ma haukachine
@akmalghtfhjk76614 жыл бұрын
ماشاء لله شيخ.
@mamanelawaly56824 жыл бұрын
Wawa kaye
@bilkisubalamuhammad3394 жыл бұрын
Ka cigaba da yaqi da Sunnah da ahalin ta! Kai kuma kafin ka mutu sai kaga tozalci da wulaqanci! Duk da cewa a halin yanzu hotunan sharholiyan ka sun fara bayyana. Da sannu kowa zai fahimci aniyar, sannan aniyarka ta bika
@ibrahimmadugu8893 жыл бұрын
Hhhh jahili dan gidan jahilai su waye ahli sunnah?
@itacegreger27823 жыл бұрын
Ka taba ganin dan Izala da ya mutu shina kalmar shahada?sai Kuwa da miyagun maganganu kamar yadda muka ga wasu manyan shugabannin Izala rai na fita suna haushi kamar kare ,wasu sun rube kafin rai shi fita.kasan dalili?Sabo da zagin waliyai irin su Shehu Tijjani da Shehu Ibrahim Nyass ,da Shehu usmanu fodiyo ya baiyana a littafensa maisuna"ihya'usunna " cewa zagin waliyai yana jawo mummunan karshe yana mai dogara da hadithi Qudusi da Bukhari ya ruwaito daga Abu huraira cewa duk mai adawa da waliyin Allah,to Allah yayi masa izni shi fito suyi yaqi.
@mamanelawaly56824 жыл бұрын
Wawa
@umaraliyualashary65644 жыл бұрын
أقول كما قال الشيخ إبراهيم إنياس : و من جائنا بالصلح فالصلح دأبنا ومن جائنا بالضد جئناه بالضد
@hamadouamadou18304 жыл бұрын
Makaryata banza yantijjaniyya
@abdulahimusa71584 жыл бұрын
Gaskiyya sarki zaki kayima allkanawi magana yadaina yiwa shehinmu rasihn kumyya idan baidainaba zamu mayarmai yazaicema shehu abul fatahi Dan iska baida tarbiyya to ja'farne Dan iska Mara tarbiyya kuma dayya munka rama cikin abubuwan da yakeyimai alkanawi kaje kayi karatu barashin kunya da jahilci zakazo kanayyiba
@armaisuhu7194 жыл бұрын
Sabida bakuson gaskiya ko jahilin banza kai wawane
@abdulahimusa71584 жыл бұрын
@@armaisuhu719 miye gasakiyya atafiyar izala bayan rena annabi.saw. da dawkarshi baba kin komiba da afka iyayyen shi wuta Allah ya tarwatsa tafiyar wahabiyanci
@@shehushaba kai kuma wawa ko kadaiyi hankali chikin mutane irinku anyenke ma dayanku hukunchin kisa saura irinku dakaida irin su Abulfatahi
@ashirusamaila57813 жыл бұрын
@@shehushaba Kai kuma wawa Dan Darika masu bautar shehu
@abdallahbakar26824 жыл бұрын
Ranka yadade malan abdulfahi gayamusu gaskiya ko sunki kosunso fadi yazama doli
@aminouamani36314 жыл бұрын
In zakafadi magana Kai adalci kadiba Sama da adalci tastayu addini da adalci yastayu duk Wanda Bai staida adalciba Kuma baida gaskiya acikin zancanchi za aga ya ruche Kuma addinichima zai ruche Dan haka zamuga gaskiya boro boro zatafito .
فدع عنك نقط الغين فالعين ظاهر فنقطك عين العين أبدآ لك الغينا.
@mohmedawaal82653 жыл бұрын
Wannan hauk dami take kama allh yasherya
@usmansaboisah95694 жыл бұрын
Malam wannan video naka yayi tsawo dayawa. Da kayishi kashi biyu
@saidualiyu5378 ай бұрын
Ina sonka sarki zaki sosai
@awwalgambo88624 жыл бұрын
Kai dai ba karamin makiri bane wlh don kagoge da iya makirci
@mamanelawaly56824 жыл бұрын
Wallahi ja hiliné wawa koma gara
@ibrahimarfyarfy34254 жыл бұрын
Kai wanan wanda yake cewa surutune abulfathi yakeyi yazo yakare mana ko kuma kazo kayi fassara
@auwaluabubakar92184 жыл бұрын
Zancen banza ku da kuka fifita inyass akan annabi s.a.w kuma dama ba ayimuku tambaya dan bakwaso
@umarmurtala46383 жыл бұрын
Toh Dan dabba jahili
@mustaphamuhammad8333 жыл бұрын
Tijjaniya Tushen Jahilci. Allah ya sauwake
@mamanfarhanahamad20463 жыл бұрын
Wahabiyyawa tyshen munafurci
@ibrahimalaji28414 жыл бұрын
Kajitsoran Allah kasanmutouwazakayi kanawa yan sunnah kage kuma izala sunfikuhujja ganasiha inkana raddi tailimi ake Allah yasaka dan uwanka malan junaidu raddi tailimi yake
@bnamallan60823 жыл бұрын
@@aalukastv7982 miye banbanci aqida da tauhidi?ga alamu Kai dan saurare ne kawai,duk abinda kaji ance sai ka dauka runce da ido...ba ka anfani da taka qwaqwalwar...duk abun da shehi yace shine gaskiya...in yace hakane hakan ne idan yace ba haka ba ba haka ba....ka san ko guri nawa ahalussunnah ('yan izala) suka sabawa fatawar ibn taimiyyah?...
@itacegreger27823 жыл бұрын
@@bnamallan6082 ,Sai ka karanto inda wahhabiyawan Izala suka sabawa Ibn taimiyya. Ai shi dodonku Dan Abdul wahhab bisa manhaj(salo) na Ibn taimiyya ya gina aqidarsa ta kafirta musulmi da halatta Zubarda jininsu kuma akan haka kuke kamar yadda kuke fada a waazojinku na kasa da kuma yadda yan Izalan boko haram ke yanka musulmi su kwashe mata zuwa jeji suna ta barbara da sunan kuyangu na karya,exactly kamar yadda wahhabiyawa karkashin jagoranci Aal saud suka kai hari makka da madina inda suka yanka musulmi "Ahlu sunnati wal jamaa" fiye da 500,000 cewa mushrikai ne suna ziyartan qabarin annabi da ssahabai. Da kake cewa Alfred ya kasa banbanta aqida da tauhidi ,to miye aqida miye tauhidi?Ai tauhidi shi ake kira "aqa'ed", wato aqidodi Wanda bahasi ne akan aqida. Kuko wahhabiyawa bahasin Ibn taimiyya da Dan Abdul wahhabu sune aqidarku,kuma Ibn taimiyya da Dan Abdul wahhab sunce :" man khalafana fa huwa kafirun wa yuqtalu(duk Wanda ya sabawa fahimtanmu to kafiri ne kuma a kasheshi)".To kaga ba Wanda zai sabawa fatwoyin su Ibn taimiyya da Dan Abdul wahhab, idan yayi haka ya kafirta. Dan haka idan kun sabawa fatwar Ibn taimiyya, to kun fita daga wahhabiyanci kenan kuma Ibn taimiyya da Dan Abdul wahhab sunce a kasheku.ka dubi "majmu'ul fatawa " na Ibn taimiyya ka San matsayinka.
@bnamallan60823 жыл бұрын
@@itacegreger2782 ka san miye fatawar ibn taimiyyah game da rubutun sha da kuma laya?
@bnamallan60823 жыл бұрын
@@itacegreger2782 muhammammad ibn Abdlwahab fa ba shine aqidar ba..ba tmutun guda ba ne ahlussunnah,qa'idoji ne da aka gindaya daga Qur'ani da sunnah a bisa fahimtar magabata na farko....kana iya cire litattafan ibn Abdlwahhab gaba daya cikin sunnah amma sunnar tana nan...amma kai kana iya cire litattafan shehu ibrahi kuma ka ci gaba da dariqar?...litattfan sunnah na aqidah da tauhidi wlhi wasu tun kafin a haifi ibn taimiyyah...ku daina komi daga bakin shehu nai...ka sami litattafan ibn Abdlwhb ka karanta, ka daina sauraron kace na ce..duk maganar da za ayi ba za kaji anyi quoting abinda ya ce cikin littafai ba sai dai ayi irin yadda kayi yanzu ayi mai qage
@itacegreger27823 жыл бұрын
@@bnamallan6082 ,Yan Izala kuna rainawa mutane hankali.kace wai ka'dodin wahhabiyanci an gina su ne bisa Qurani da sunna,ba fatwoyin su Ibn taimiyya da Dan wahhab ba ,ai mu ma an gina dariqar tijjaniyya ne bisa Qurani da sunna.Abinda ake magana shine aqidarku an gina ta ne bisa fahimtar da su Ibn taimiyya da Dan wahhab suka yiwa Qurani da sunna.Sabani tsakaninmu da Ku wahhabiya shine akan "manhaj(hanya )" ta fitarda da hukunce-hukunce daga Qurani da sunna. Mu muna aiki da hukunce-hukunce da malaman mazhabobi suka fitar wajan "ahkamu zahira(abubuwa na zahiri)" kamar sallah da azumi da zakka da hajji da sauran muamaloli ,sannan wajan tauhidi muna aiki da bayani na tauhidi yadda Ashaera da maturidiyya suka fahimta.sannan wajan Ihsani ,wato "ahkamul batiniyya" muna aiki da irin azkaru da manyan Waliyai suka fitar da zasu gyara zuciya ta sami karin kusanci ga Allah,kuma dukkan azkaru din an fitar dasu ne daga Qurani da hadithai kuma hadithai sun baiyana irin dimbin falala wajan a kebe ataru ana wadannan azkaru ,kuma har Ibn taimiyya ya yarda ana yin wadannan azkaru da zasu kara kusanci ga Allah. Ku ko tanaka gefe kunyi taku sabon fiqhu da tauhidi ,Wanda ya sabawa na magabata.Dan haka karya kuce wai bisa fassarar magabata kuke,sai ko in kuna nufin su Ibn taimiyya da Dan wahhab sune magabata, wadanda basu Cikin "Quranil mufaddala(mafifitan zamunna)"; sun zo shekara 700 bayan 'Qurunul mufaddala". Da kake cewa duk abinda Shehu Ibrahim Nyass ya rubuta a littafansa sune dariqar tijjaniyya kuma da su muke aiki ,ka Sani shi Shehu Ibrahim Nyass sharhi yake yi akan abinda dariqar tijjaniyya ta kunsa yana baiyana inda aka dogara daga Qurani da hadithai wajan gina dariqar;ba cewa yake duk abinda ya rubuta wani rukuni na musulunci ba,ko ya kaucewa Qurani da sunna, kamar dai yadda sheikhuna Ahmadu Tijjani ya fada cewa idan aka danganta wata magana gareshi to a aunata bisa maaunin sharia(Qurani da sunna) ,idan sun saba to a zubar,ba maganarsa bace .wannan aiki na faiyace wace magana ce da aka dangantawa Shehu Ahmadu Tijjani tayi muwafaqa da Qurani da sunna wadanne suka saba ,su ne Shehu Ibrahim Nyass yayi dukkan rubutunsa akai kuma ya aikata aikace ,Wanda dama sufanci aiki ne ba rubutu kawai ba. Shine muke ta fada cewa Ku nuna mana a littafan tijjaniyya inda suka ci karo da Qurani da sunna;amma kun kasa sai cewa wani Shehi ya fadi kaza wancan ya fadi wannan,amma babu wannan magana a littafan tijjaniyya. Dan haka idan har wani Shehi ya fadi wata magana da ta sabawa Qurani da sunna, bamu aiki da ita,ta zama shaci fadi.
@nassirouibrahim98214 жыл бұрын
Zabeirou moumouni kaikuma Ibn taimiyya yafi annabi ko?
@zabeiroumoumouni24304 жыл бұрын
Aaaaa shi Abdoul Fathi bai fa'itaba annabi ya fi kowa
@awwalgambo88624 жыл бұрын
Wlh tallahi kai cikakken makaryaci ne yau baban Aisha yakara fito mana da hakikaninka
@mamanfarhanahamad20463 жыл бұрын
Kaikuma cikakken munafiki jahili
@Syaqubjega3 жыл бұрын
Malam kabari hausawa suyi hausa kaji😏
@aliyuyahaya703 жыл бұрын
Hausan banza hausan hopi jaki kawae saika fada Mana inda Allah ya Ambaci hausa A Qur'ani
@zabeiroumoumouni24304 жыл бұрын
Dukkan abinda yake fada shehunnenku Sun fadi Hiya haka
@itacegreger27823 жыл бұрын
Kako fahimci abinda ake magana akai ?cewa ake yana nan rubuce a littafan wahhabiyawa cewa wahhabiyawa sun fifita Ibn taimiyya akan annabi kuma sun kafirta mai Alburda da ya baiyana daukakar annabi da muujizojinsu,amma sun tabbatar ibn taimiyya nada dukkan wannan daukaka da muujizoji da suka kafirta mai Alburda yace annabi nada su.Sai ka karanto mana inda aka rubuta a littafan tijjaniyya inda aka rubuta cewa Shehu Tijjani yana da wata daukaka ko muujiza koma daidai da ta annabi ballantana fiye .Idan har babu wannan rubuce a littafan tijjaniyya da muka yarda da ingancinsu,idan wani ya kira kansa Shehi ya fadi wata magana da ta ci karo da abinda ke rubuce cikin ingantattun littafan tijjaniyya,maganar wannan mai kiran kansa Shehi ta zama shaci-fadi kenan. Kaga kanawi yace dukkan abinda wadannan malaman wahhabiyya suka rubuta game da daukaka da muujizojin ibn taimiyya fiye da na annabi duk karya ne,alhali su wadanda sukayi rubutun akan Ibn taimiyya su suka rayu da Ibn taimiyya kuma da wadannan littafan wahhabiyyawa ke dogaro akan aqidarsu ta wahhabiyanci.suko abubuwanda kake cewa wasu shehunai na fada basu rubuce cikin littafan tijjaniyya da muka yarda da ingancinsu kamar jawahirul maani da Rimahu na Umar futi da littafan maulana sheikh Ibrahim Nyass(RA);Dan haka maganar wadannan shehunan da kace suna fadar fiye da abinda aka fadi akan Ibn taimiyya sun zama shaci-fadi kenan da bamu aiki dasu.
@mamansadeeqsuleiman66783 жыл бұрын
To ai Kai dakake wannan ihun bekamata kayi ihu ba koda wani dalibi yayi littafi azamanin da to Ai yanzu su yan izala basu tabayin wa azi sun cewa mabiyansu subi ibnil taimiyya fiyeda Annabi ba kukuwa kullum fifita shehunai kuke saboda karfin bidi arku
@hamzaayouba99414 жыл бұрын
جزكلله حيرن
@ibrahimalaji28414 жыл бұрын
Kayikadan kakashe sunnah tawasu acikingidanka saika aifi sunnah insha allah
@zabeiroumoumouni24304 жыл бұрын
Abdul fhatahi c'est un monteur
@mukhtaryahaya41623 жыл бұрын
Oi
@nainyasstv84643 жыл бұрын
Allah yakara Maka Lfy da kwarin gwiwa katunkari kowane munafiki da kafiri
@zabeiroumoumouni24304 жыл бұрын
Tout ce que il parle de ça shehu tijjaniya ce lui même qui dit ça
@tahiroubeidou67934 жыл бұрын
Sheh tujani à dit koi si c pas la vérité
@abouzeidikassumu62754 жыл бұрын
Si tu est garçon il faut lire se que shehu tidjani il à dit
@auwalsanitakalafia29723 жыл бұрын
Allah kara kusan ci shehu
@ibrahimalaji28414 жыл бұрын
Kuruciyakebakawahala wawa malunman kama sunyisungi kai stagera
@BelloAhmadu-sj2dp9 күн бұрын
No
@zabeiroumoumouni24304 жыл бұрын
Dan bautar inyess karya Kakai kuda kafifita shehu fiye de Allah
@robilarobilasaadu14334 жыл бұрын
Makaho baki
@zabeiroumoumouni24304 жыл бұрын
Makaho yafucceka
@robilarobilasaadu14334 жыл бұрын
@@zabeiroumoumouni2430 shasha ka gayamuna kalar ibadar da muke mar
@jabeermuhd71914 жыл бұрын
Makaho kuma kurma Allah yasa mugane
@abdoulaziz98764 жыл бұрын
Gasgiyane
@mamanelawaly56824 жыл бұрын
Kai Abin Dayasa Jahiline wawa mounafikina wawa Allah ya chiryeka in Bakachi yowa yatona Maka Assiri wawa