Hmmm Jafar Mahmud ko albani basu Allah ya aiko mana ne suna iya fadin abunda ba dai dai ba tunda ba annabawa bane Kuma ba maasumai bane
@d.bcooper2271Ай бұрын
Malamai magadan Annabawa ne 🤡
@رضوانربيع-خ5ض3 ай бұрын
Allah ya jikan mlm yagafarta masa ai yaran wan nan lokacin basa son mekaunarsu kuma basason gaskiya domin ko malamai sunfada musu gaskiya sesun karyatasu matasan Nigeria wlh sune suka bada gudunmawa wajen fadawar Nigeria wajen rashin shugaban ni nagari
@fatimausman66504 ай бұрын
gaskiya suffofin munafunci sun tabbata akansu naganshi yaje janaiza kotu kuma bai yadda da kaddaraba wannan nacin na komowa sarauta haka
@IbrahimAli-wk9mvАй бұрын
Abin daka ke so Sanusi yayi yana da iko ne ka bar shuwagabanni na wannan hokacin kazo kan arhanka dan uwanka Musulmi makiya kawai mahassada domin aƙidanku yazo daban da mutun shikenan kunanema ku ɓatar da al'umma
@BintaAbdullahi-y5iАй бұрын
Wannan dan bilkin da kuke gani sai ranar da bashi a duniya za a gane gaskiyar sa.
@MamudaYakubu3 ай бұрын
Komanda Kanada tabin hankali
@KhadijahRabiuAliyu3 ай бұрын
Allah yasa mutuwa hutuce
@ibrahimidris95784 ай бұрын
Allah ka karemu daga sharrin masu sharri
@MdNoman-rg6go3 ай бұрын
P]is
@murtalachinade4 ай бұрын
Ai dalibanku sunyi Muslim-Muslim gashi yau abinda ake girba, kuda ba munafukanba. Ku muminai. Allah yana gani zayiwa kowa hisabi.
@fadlusalisu4 ай бұрын
wlh dama an dade ana gaya mah mutane sanusi ba mai addini bane kawai dan bokone kuma mai mummunar akidah haka kakanshi yayi
@Rufai-n3d4 ай бұрын
Kukan kurciya jawabi ne, mai hankali ke ganewa!!!
@MamudaYakubu3 ай бұрын
Kuskuri malam malam yayi na bayani kan mai martaba sunusi Allah ya jikansa
@رضوانربيع-خ5ض3 ай бұрын
Duk abinda MLM yafada gaskiya ne shekara 20 da biyu da yinta amma dayake yaron wan nan lokacin basa son mutanen kirki su shugaban ce su aya Nigeria take yanzu