Jawabin bankwana daga Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje
Пікірлер: 16
@mubarakgarba6566 Жыл бұрын
Ina yiwa sabuwar gwamnatin jihar Kano da ta taraiya fatan alkhairi. Allah ya tayasu riko. Amin Ya hayyu ya qayyum 🙏
@AkiluAlfijir Жыл бұрын
Masha Allah Lokaci kenan Ganduje nidai na yafe duk kurakuranda kayi min sannan inama fatan alkhairi Wannan sabuwar gwamnati kuma muna mata fatan Alkhairi da fatan Allah ya shiga lamuranta ya taimakemu
@zinariyawaziri3689 Жыл бұрын
"Rayuwa tana faruwa wucewa take kamar ba a yi ba"Allah Ya sa rayuwar mu ta amfane mu ranar gobe. Allah Ya sa sabuwar gwamnati ta zamo wa wannan kasa alkhairi.
@mubarakgarba6566 Жыл бұрын
Amin Ya hayyu ya qayyum 🙏
@DankarariTV Жыл бұрын
Masha Allah Allah ya taimaki gwamnan kano Kuma Allah ya baka lada da aikin alkhairan daka yi gwamnatinka
@IbrahimAhmed-km9rj Жыл бұрын
Babu abinda bai wuchewa sai mulkin Allah. Lokachi yayi!
@brhmsaad Жыл бұрын
Alherin da ka shuka Allah ya ba ka ladan su. Akasin wanna kuma Allah ya kare.
@hadyrashid7732 Жыл бұрын
Ganduje marar albarka Mai bakin jini azzalimi Allah wadaranka Allah ya Isa bamu yafe ma ba
@aminusulaimangama1754 Жыл бұрын
Masha Allah jazakallah khairee daga kuwait 🇰🇼
@A.AAA1512 Жыл бұрын
Tsakaninmu babu yafiya ! Sai mun hadu a darussalam
@nasirharunazarewa543 Жыл бұрын
Mae girma gwamna mungode Allah yasa mu amfana da sabuwar gwamnati fiye da taka #Ameen