Kai jama'a wannan matsala yaushe zata kawo ƙarshe. Allah mun tuba.
Пікірлер: 12
@sadiyafarouk50263 ай бұрын
Y Allah ka kara shiryar d zuriyan mu d yanuwa muslmai, Y Allahnka saka man aakqn dukkanin wani azalumi d ke saka diyan mu akan mugiwan hanya 😭😭😭 Ameen y rahaman
@kabiruyusuf1913 ай бұрын
mutum na lissafa sunayen wadanda ya kashe kaman kace ba mutani ya kashe ba,babu ko alamun nadama
@Asee_1233 ай бұрын
Innalillahi wainna ilaihir rajiun Allah yakawo mana dauki wannan rayuwar ya kara shiryamu
@AdamMuhammad-vj1yi2 ай бұрын
A gaskiya, hausawa mu Farka, Fulani basuda Wani buri face suga bayanmu, kullum kashe daruruwan hausawa suke ba dare ba rana a kauyukan zamfara da Katsina
@byungogotech37493 ай бұрын
Ni nagayamuku matsalarmu dayace Nigeria idan ankama ba,a kashewa
@laifihanjine14283 ай бұрын
Nigeria ne kadai mutum zai fada da bakin sa wai yayi kisa
@Souleymanibrahim-m5l3 ай бұрын
Akache chege kawai
@tadiyusuf94652 ай бұрын
😂😂😂 yanzu babu abun za a yi masa ,shi Isa ba sa nadama
@mustaphatijjanimuhammad46722 ай бұрын
Kaji Wai yakashe mutum 6 😢😢
@رضوانربيع-خ5ض3 ай бұрын
Babu hukuncin kisa akan masu kashe mutane maganar zaman lafiya a Nigeria bata taso ba tunda mutanen da suke kisan sunabirge gwamnatin kasar shiyasa suka ajje shari'ar Allah