Amma Allah Shi raba mu da son zuciya. Shi wannan bawahabiyen na tabbata yana karantawa ne amma zuciyan sa tana ce masa karya kake yi.
@NajmulHudaTV2 ай бұрын
To gashi nan dai kun bayyana karyarsa da kagen sa
@mustaphakabirsharu76782 ай бұрын
Jikan Mai raba aljannah jikan mutanan kirki Allah yasaka maka da alkhairi su wahabiyawacikakun marasa tarbiyane amma muje zuwa zamuga abinda kare zaiwa rana
@NajmulHudaTV2 ай бұрын
Wlh Sidi Babu abinda zai iya yi
@Yacouba1-sb1on2 ай бұрын
Su makiya annabi ne wanda baison annabi dan yace bayason chehu munganè chi
@NajmulHudaTV2 ай бұрын
Gaskiya kenan
@audumuhammad58182 ай бұрын
Wahabiyya an sha fadi maku, ku bar sufaye su fasara litattafansu, baza ku iya ba sai jin kunya
@NajmulHudaTV2 ай бұрын
Gaskiya dai gashi anji kunya kuma babu wnada sai ƙara yarda da maganar su