Assalamu alaikum warahamatullahi wabarakatuhu mlm inamaka fatan alkhairi Dan Allah mlm inada tambaya munrabu d mijina Amma akwai wata igiya d muke jayayya akan tabacinta ma,ana Sakin yayuwo ko be yowo b Mijina yarubuta nasakeki sai y ajiye nikuma bana nan dm Dana dawo n gani sai n jefata qasa nanuna ban gani b Ina jira ya firtamin da bakinsa ko Kuma ya bani hanu d hanu to duk beyi hakan b ammafa yatanbayeni cewa d kikazo bakiga sako ba nace Banga komai b to daga baya yayimin dai dai sau biyu ammafa ni nace uku kenan shikuma yace biyune to nakasa tantacewa Dan Allah mlm k taimaka min gudun fadawa sabon ubangijinmu na gode sosai Allah ya Kara sani
@Alumdahtv213 ай бұрын
Wa alaikumus Salam Wa Rahmatullah. Wannan sarkin naku tabbas ya auku. Don ana la'akari da nufin sa ne lokacin da yake rubuta miki.
@khdieganajer38093 ай бұрын
@@Alumdahtv21 to shikenan mlm n gode Allah ya Kara sani