Amin Ya Allah Katsare mana malaman mu daga sharrin wayan'da basa kaunar gasky Nifa yanzu da za'dawo mana da Hannun Agogo baya Akan za6ar sabon Shugaban da zai mulkemu anan gaba Da Obasanjo zan sake za6a sbd Aci ba Ayar ba Kaza tafi Doki Sbd Arewacin Nigeri'a, Masifa tayi mana yawa