Рет қаралды 4,669
Shugabannin sojin Nijar da ci gaba da daukar matakai domin gina kasar Nijar da raya tattalin arzikinta inda a tsakiyan watan Maris gwamnatin ta Nijar ta sanar da yanke huldar soji da Amurka inda ta nemi su kwashe sojojinsu sama da 1,000 da ke Nijar
Gwamnatin sojin Nijar na ci gaba da yanke hulda da kasashen Yamma domin karfafa kasar Nijar da raya tattalin arzikinta
#hausa #kano #arewa #nijar #niger #nigeria #africa #news #westafrica