Рет қаралды 8,274
Jam'iyyun Faransa na neman hanyar da za su kafa gwamnati sakamakon rashin taɓuka abin kirki a zaɓen ƴan majalisa wanda masu tsattsauran ra'ayi suka samu nasara. Adadin mutanen da cutar kwalara ta kama a Najeriya ya karu samakon yadda take ci gaba da bazuwa a sassan ƙasar.