Рет қаралды 10,656
Gwamnatin Jihar Borno ta Najeriya ta sanya dokar takaita zirga-zirga saboda kisan wani baturen ƴan sanda. Shugaban Rwanda ya jaddada matsayarsa ta sake karɓar bakin haure daga Birtaniya. Wasu ƙasashen Turai na shirin amince wa Falasɗinu a matsayin ƙasa mai cikakken iko.