To wai Miyasa shugabanin Nigeria suke neman shawarar Asusun lamani n'a Duniya, Shin mu Yan Nigeria bamu da masu ilimi ne? Miyasa shugabanin Nigeria basa Dubar masu ilimin mu sai Sun fita waje, neman shawara ? Daga Sénégal 😢😢😢😢😢
@hassanmusasada425114 сағат бұрын
Hankalin shugabanin yafi karkata ga manyan kasashen waje, da bin shawarwarin su, saboda amfani da sukeyi don Gina kansu da wayn nan kasashen sabanin. Gina Nigeria da al umarta