Bawan Allah nan dai na annabi ibrahim ,musa,isah ,alaihi salatu wa salam ,ajmain wanda shi daya ne baya chanzawa bawan sa ne ,ba ragi ba kari,ina jin dadi programs din baban mallami addini mabiya darikar yesu al masihu may the peace and blessing of Allah be upon him and his true followers ina gani girman da martabar pastor,domin al qurani ya fada ya ku wayanda kuka yi imani christians ba makiyan ku bane domin Allah yasa tausayi a zukatan mabiya isah alahisalam kuma akwai malluma daga cikin su ,shiyasa lokaci yayi da zamu fahimci juna mu zauna cikin aminci da mutuntawa Allah ya saka da alhairi amin
@Jamiluturaki9 ай бұрын
Shibawan Allan Ibrahim da Musa da sauran annabawan allah
@bilyaminumohammed75168 ай бұрын
Pastor Allah shirye ka ya ganar da kai ka gane gaskiya idan ba hakaba idan ka mutu zaka fada bable naku yazo da gaskiya amma kun danne
@فاطمه-ر5ع6س9 ай бұрын
Allah ya yasa kadahumuslincr
@MustaphaMusa-ef2ge3 ай бұрын
Ayan yana nufin shine farkon musulmi allumansa. Azamanin sa pastor shine ma anarsa
@Anashassanhamza6 ай бұрын
Posto ai abin da baka saniba shine dik annabin dayazo ai musulmine
@HassanMuhammed-zp6fe4 ай бұрын
Kayi tambayoyi masu kyau dan wannan shine dai dai in irin haka na tafiya to lallai za afahimci dayawa bagaskiya bane abin da wasu mlm suke faɗa. وَأَنا أوّلُ المؤمِنِين Ƙarshen aya ta 143 suratul a'araf Kai yadda ka ɗauka shi ne Annabi Musa yace nine farkon masu imani kuma haka mafi yawan malamai kecewa Sa'ilin da Musa ya zo gunganawar mu yayi magana da shi me rainon shi yace me raino bani dama inganta Allah ya ce bazakataɓa ido da ni ba sai dai yi dako ga dutse in ya tabbata a bagiren shi da sannu zaka ganni (ido da ido) sa'adda ya hassaka me rainon sa ga dutse sai yasa shi niƙaƙƙe (dutsen ) sai ya sun juya musa sumamme lokacin da ya farfaɗo sai yace tsarki gareka na tuba gareka (ba aganinka Allah) kuma ina ɗayan ma su yadda (imani) bawai nine farkon masu imani ba. ɗayan masu imani. haka sauran wajen da KA kawo. Ina ƊAYAN MUSALMI, Haka inda Allah ya dace a suratul hadid aya ta 3 هُوَ الأوّلُ والأجر Shi ne ɗaya kuma shi ne karshe (Allah) Ba yadda ake cewa ba wai Shi ne farko shine na karshe ba Allah yasa mugane muƙara ganewa
@risba340911 ай бұрын
Pastor kayi Gaskiya. Bawan wane Allah ne? Akwai magana anan...
Ya kamata kasan me ake nufi da musulunci, ina ganin zaka musulunta
@tukurbaguduambursa25454 ай бұрын
Jama,a sai yanzu nafahimci wannan pasto dalilinsa na zama crista shine saboda dolone maras fahimta dambalallene kuma baisan baisani ba!
@faisalabdulmutalib70167 ай бұрын
Da zamu hadu zan wargaza duka magananka a second 2
@abdallasaidou7363 ай бұрын
⊙MESSAGE TO CHRISTIANS AROUND THE WORLD Isaiah 46 v 9: - “I am God” Isaiah 45 v 22- “I am God” Isaiah 43 v 10: - “I am God” Isaiah 41 v 10: - “I am God” Surah 20 v 14: - “I am Allah (God)” Surah 28 v 30: - “I am Allah” Surah 27 v 9: - “I am Allah” Surah 20 v 14 “I am Allah” Did Jesus Christ make a similar categorical statement throughout the Bible? Where do you see Jesus said I am God? Who taught you the Trinity, Jesus or Moses ◉Moses said “God is One (Deuteronomy 6:4) ◉Jesus said “God is One (Mark 12:29.) ◉Muhammad said “God is One (Quran 2:163.) After all this, Christians will still believe that God Almighty is in three images. 🔷Father said: "I am God (Isaiah 44:24) 🔶Jesus said: “I am a servant (Act 3:13). Where are those who call Jesus God? Bring your Bible(s), "let us reason together (Isaiah 1:18)", if you are truthful. Are you just confused? Do you know that Jesus will reject you on the day of Judgment Jesus was a prophet and a messenger of God. {And [beware of the Day] when Allah will say: "O Jesus, Son of Mary, have you said to the people: 'Take me and my mother as gods besides Allah?' “He will say: “Exalted are you! It was not my place to say what I am not entitled to. If I had said it, you would have known. You know what's in me, and I don't know what's in you. Indeed, it is you who know the invisible} (Quran 5:116) {I only told them what you commanded me: to worship Allah, my Lord and your Lord. And I witnessed them as long as I was among them; but when You took me, You were the Watcher over them, and You are, over all things, a Witness.} (Quran 5:117) Jesus will reject you on judgment day. Worshiping Jesus is nothing but vain. Jesus worshiped God (Luke 6:12), why do you worship Jesus? Did he ever say, I am God and worship me?? Please, Christians, try to understand. Jesus was nothing but a servant of Allah
@bilyaminumohammed75168 ай бұрын
To kai pastor tun halinta duniya ana bautana Allah ko kai jahiline daga halintan duniya babu annabi isa amma nana nufin wane Allah ake bautawa pastor kanada hankali kuwa sannan Quran ba lokaci daya aka turo shiba kamun saukan Quran lokacin babu wannan ayan shine yasa nace maka jahilin pastor nekai kowan ne ana maganan kan lokacin sane musa ana magana lokacin sa shine musulmi haka kuma lokaci isa shima musulmi ko wanne annabi ana turosa da addinin musulunci ne shina yasa akecewa annaba musumai ne saboda suna da kalma dayane abautama Allah shikadai dar a hada shi da kowa shine musulci bawai kaman Christian na yazun ba wasu suce yesu Allah ne wasu suce shi dan Allah ne wasu suce bawan Allah ne kaman yadda litafin ku aya ta 17:3 yesu yana anbatu Allah amma kai kace shine Allah wai baku karanta littafin kune kam Allah shirya