Wannan Gaskiya ne Tunubu Suke karewa. Allah ka tseratar da mu duniya dalahira.
@adamumusa781312 күн бұрын
Malam Hasan maganarka haka take.Allah muke roko Ya sakama Yan Nigeria ga azzaluman malamai yan jari hujja.Amin summa amin.
@MallamMuhammadMuhammad11 күн бұрын
Wallahi gaskiyane kakefada mungode ALLAH ya Kara daraja tabbas malaman izala 99%yansiyasane
@MahamadoutankoMahamadou-c7h11 күн бұрын
Allah yasaka da alheri maulana
@ibsnomaa11 күн бұрын
Malam Hassan Allah ya kara maka lafiya. Ka mayar da wukar ka kube. Ni dan Najeriya ne cikakke kuma dan Arewa nafison ka, nafi ganin girmanka sau dubu da Bala Lau
@HassanAbubakar-jh8yd11 күн бұрын
Gaskiya ne wlh bamu suke kare waba
@KadribakoMahamadouBako5 күн бұрын
❤ Amine ya Allah
@NazimPoof-w1z11 күн бұрын
Masha Allahu merci mlm hasan
@IbrahimAbdullahi-z6e11 күн бұрын
Gaskiya dayane Babu Wani sai Bata ,
@madougoudaouda650011 күн бұрын
Gaskia ne Malan Allah ya bada lada
@HabibToudou13 күн бұрын
Mungode malan Hassan babu alamu kokadan maluman nigeria basu yi dan Allah sai guda guda
@MadouMoussa12 күн бұрын
Macha Allah❤❤❤❤ Allah yabia.
@AnnoyedBlockGame-kq5qy10 күн бұрын
Lallai nageria akai yan cida,addini allah shiryesu
@sabouabdousalifou769013 күн бұрын
Masha'a Allah, baraka Allahou fiika
@saidounamatadjamilou670211 күн бұрын
mun gode malan Hassan
@SouleyRachida12 күн бұрын
Gaskiya ne 🎉🎉🎉
@TankoGarba-w5y10 күн бұрын
shiyasa ake cemuku bakuda hankali shugaban kasanku yayi karya da sherri kungoyi bayanshi kuma kunaso an arewa sugoyi bayanku har kuna cewa tunubu yafuto yaba chani amsa tomu a nijeria idan wawa yayi zance ba,abashi amsa da tunubun yayi shiru bagashi yana damunku ba shi chani ance yakawo hujja yache allah ya isa
@MahamadoutankoMahamadou-c7h11 күн бұрын
Merci beaucoup
@MahamadoutankoMahamadou-c7h11 күн бұрын
Ameen yarabbi
@zakoutahirou783313 күн бұрын
Gaskiya
@yusufmuhammed41211 күн бұрын
Malam kagane, Yan arewacin Nigeria fa basagoyonbayan tinubu kokadan, summafiyarda da thiani akanshi, sabodahaka kusan abindakukecewa.
@ibsnomaa11 күн бұрын
Ku fa mutanen Nijar na fahimci har yanzu baku fahimci inda akasa gaba ba. Su fa waɗannan malaman ko mu talakawan Najeriya babu ruwan mu dasu. Ku kuna girmama su ma. Mu dasu da yan siyasa duk daya ne a wurin mu
@ShafiuIsyaku-d7s11 күн бұрын
Babu son zuciya ko recin adalci a maganar bala lau
@NazirouHarunaNazirou10 күн бұрын
Kaji muna fuki shugaban balalau
@abubakarabubakar46711 күн бұрын
Wawa baka San darajar Malamai ba. Jahili
@mahamadoumahamadousidi102611 күн бұрын
Iblis ma malamie
@NuhuMusaGudu-k5q11 күн бұрын
maganar balalau babu kuskure a ciki korafidai gareka