To ai sunusi ba hakura yayiba, inda hakuri yayi ai da bai dawoba, kuma tafiyar da yayi ai aboye yake kulle kullen dawowar, kuma ni wallahi kanawa kuna bani mamaki, ni haifeffen Garin Hadejia ne kuma wallahi sarkina yafi ko wani irin me mulkin siyasa,
@MamudaYakubu8 күн бұрын
In Allah ya yarda ba A binda zai faru A kano
@BouraimaFati-dq2wx9 күн бұрын
Walahi aminu bashida imani kuma bashida tawakali lokacin da aka sauke sunusi na biyu ya hakura to kaima ka hakura mana
@nuraaminu23319 күн бұрын
Sunusi laifi ya yi, me ne ne laifin Aminu Ado,Amma sunusi laifika ya yi da cancanta a cireshi. Idon gwmna da ku ma su tunani ne ba canja sarki ya kamata a yi ba rashin ruwa da ake a kano ya kamata magance don haka mu Yan iskan kano za mu yiwa zanga zanga, don su ke iskanci da dukiyarmu ba Yan Abuja ba
@tahirlawan424 күн бұрын
Idan yayi laifi ko kawai sai a tsige shi babu wani laifi😂😂😂😂😮😮😮
@ssmboyshoekhan747410 күн бұрын
Okay wae haryanxu ba asasantaba😂😂😂😂
@MamudaYakubu8 күн бұрын
See alheri haka
@jamiluabdullahiadamu982910 күн бұрын
Allah yafiso
@user-qt3pl1cj7q10 күн бұрын
Aisu kwankwaso da Abba sun zama annoba akano kaji jahili wayacema neman hakki rashin karbar kaddara ne