Рет қаралды 8,726
Matsalar tsaro a jihar Katsina ta tilasta wa wani manomi mai yara 23 da mata uku zama ‘yan gudun hijira sakamakon ƙwace musu gona tare da korarsu da ‘yan bindiga suka yi.
Alhaji Abubakar ya shaida mana yadda rayuwarsa ta baya da ta yanzu suka bambanta.