Alhamdulillah. Wallahi Tallahi Billahillazii Lailaha Illa Huwa sai yanzu na sami kwanciyar hankali akan wannan batun. Duk kwanakin nan idan na tuna wannan lamarin da yake so ya taso akan matsalar nan ta iyayen Manzon Allah sai hankalina ya tashi. Amma daga yanzu na samu natsuwa da gamsuwa da kwanciyar hankali saboda yadda ka warware lamarin. Malam Allah Ubangiji Ya biya ka da Aljannah Firdausi.
@hindatubashir8011Ай бұрын
Allah ya sakamaka da Alkhairi
@BelloabdullahiAkalawaАй бұрын
Masha Allah alhamdullah malam
@user-lt2yw4sj7nАй бұрын
Allah ya kareka 🎉❤🎉
@ibrahimmuhammad2307Ай бұрын
Asadussunnah ❤❤❤
@AishatYahaya-tb4dgАй бұрын
Allah yasaka maka da alkhairi malam asadussunnah.
@habibmzya7583Ай бұрын
Allah yasaka da alkairi❤
@muhamedauzai6888Ай бұрын
gaskiya ne wlh malam allah ya badalada 🙏
@ibrahimmuhammad2307Ай бұрын
Sheikh musa yusuf asadussunnah jazakallah khair ❤❤❤
@sadiqnataala5537Ай бұрын
❤❤❤ Jazakallahu khaeer ya Sheikh ❤❤❤
@murtalalawali2418Ай бұрын
Masha Allah Allah yasaka da alkiiri
@bachirbachir-tu8fbNigerАй бұрын
الحمد لله صلى الله عليه وسلم 💞 🥰 💞 💞 🥰😢
@user-dc2yk4wz4pАй бұрын
Yanxu idan rashin adalci za ai Mai yadda yakeyi Toda sai ace TAKIYYA CE adinga Jin tsoran Allah. ko baka san mutum in yayi Wani abun kirki to kar ka kushe free Palestine