Afahimtata wannan yaron da irinsu Baffa hotoro basuda tarbiyya kila sune basu fahimchi kur'ani da Sunnah
@YusufMuhammed-q9j4 ай бұрын
Walahi kam
@aliabdourahamanebenali5824 ай бұрын
Alherin Allah ya kaywa izala Amma fa Baku fahimci malamin ba Kuma duk da alherin izala Amma akoy matsala ku yarda ko karku yarda yanzu in izalan jos basu yarda da in izalan kaduna
@ibrahimmuhammad23074 ай бұрын
Kafirai sunzargi annabi da rabakan mutane kenan kunyi daidai?
@SidiSulaimansheikhadam4 ай бұрын
Wlh nasan ana shiga izala Dan Kudi
@zubayrdikko81254 ай бұрын
don Allah ku bar shi ya yi musulunci. kuna kariyar abunda musulunci ba
@ibrahimmuhammad23074 ай бұрын
Ai shine yake sukarsu Basune suka faraba
@amadudauda62072 ай бұрын
Malam stop izala is a problem I beg you .❤❤❤❤one Islam
@SaniMuhammed-tk3hy4 ай бұрын
GASKIYA MALAM SANI MAI SUNANA KAKOMA KARATU KAFIN KAZO KARINKA SHIRME
@YusufMuhammed-q9j4 ай бұрын
Wannan a kidar kawarij yake da Allah ya shirye shi
@issaamadou964 ай бұрын
Haba Mallam kuna wahalar da kanku akan wannan daqiqin malamin, wlh kowa ya shaida cewa kun qure shi, ku baku ga sai kame kame yake yi ba
@ibrahimmuhammad23074 ай бұрын
To munji malaman izala sunkawo hujj Amma wlh malamin yarinta kawai dashirme yakeyi
@umarmuhammad1234 ай бұрын
me ake nufi da arne da hausa yan kungiya
@ibrahimmuhammad23074 ай бұрын
Duk wanda yayi ilimi baya aiki dashi doledai akirashi me ilili Kawaidai zaka 'iya cewa baya masa amfani
@NigeriaNigeria-qd7of4 ай бұрын
slm gaskiya ni masoyin malanne ammadai anan to yayi kuskure sufishi gaskiya
MALAM MUHAMMAD A GASKIYA KAI NE DA LAIFI A WANNAN ABUN,,......DUBI WANNAN DATTIJON MALAMIN IZALA YANA SO YA KOYA MAKA HANKALI,....AMMA RAWAN KAI IRIN TAKA ,,,,KA KI KARBA
@aminoulaouali23404 ай бұрын
Wly kunyi abinda yabawa saboda gaba Mabiya sa sussan bai san karatu sai hamma kawai yakeyi
@mustaphasurajosurajo63094 ай бұрын
Lallai wannan mamman sani bashi da kunya izala dai tafi karfin ka albani zariya ma yagama zagin ya dawo izalar ,, banza dan zafin kai
@abotronicstek33164 ай бұрын
Qarya kake munafukin Allah, albani da sheik jafar har suka mutu Basu tabayin qungiyar izala ba. Babban burinsu ma ace qungiya sun hade, qoqarin da albani yayi musu kenan. Kuma yace adena amfani da mimbarin izala ana zagin sunnah.
@YusufMuhammed-q9j4 ай бұрын
Wayannan mallaman sun sausauta ma da irin su sheik Adam Abdullah ne da Sheik Anas Da Al kanawee ne da kasha kaya a kanka walahi
@babaalhajiali14644 ай бұрын
Wanan inabaku shawara kubinciki tarihin muhammed yusfu A borno, shima da demokiradiya yafara.
@ADAMBALKISUSULEIMAN-bs7jk4 ай бұрын
Munafuki ne Allah ya shiryar dashi
@ibrahimmuhammad23074 ай бұрын
Agyara kalmar dan'uwa
@ibrahimmuhammad23074 ай бұрын
Kuma ayi kyakkyawar zato
@ddYy-t8e4 ай бұрын
😂 wannan bawan Allah bayada hujja
@SadiqAdamuShuaibu-ci9yq4 ай бұрын
Toh dole kowa sai kuma dan izala neh
@AlhayatAlhayat-jr8wq4 ай бұрын
Akan hadinkay kiyihakuri hakan dawiya gaskeya
@SadiqAdamuShuaibu-ci9yq4 ай бұрын
Kai kaji rainin hankali ai kunsan wanda suke da'awar kungiyanci haramun neh a addini tun ba yau bah. Amman kunje kuna kame kame
@abbaqjkxkrimandi31604 ай бұрын
Suna ciga ɗan kudi
@RabiumohdInuwa4 ай бұрын
Yan'mushede😂😂😂
@ibrahimmuhammad23074 ай бұрын
Ankure malaminnan wlh
@khalidauwalahmad-w8p3 ай бұрын
Hmmmmmmmmmmmmmmmmm Izala mugun ciwo salafiya mugun taurin kai kamar zakuna
@Amadouamadou-kp1qg4 ай бұрын
Kongiyance sharrine haka yaki
@ibrahimmuhammad23074 ай бұрын
Muna kungiya Amma bama kungiyanchi,kawai kune kuke chewa munayi
@alhajimusa55044 ай бұрын
@@ibrahimmuhammad2307wai shin annabi s w a s me kungiyan shi???
Malaman da suka muqabulanci muhammad yusuf, ba malaman izala bane sune irin su sheik albani, sheik jafar da dr idris dutsen tanshi.
@makharajausman21964 ай бұрын
Sunnah gidan hujja
@ibrahimmuhammad23074 ай бұрын
Akure yaron malaminnan wlh
@abotronicstek33164 ай бұрын
Ba ace qungiyar izala basuda alkhairi ba musamman manyan malaman irin su dr. İdris malaman ba,are, da irinsu bawa mai shinkafa da ire irensu. Amman kuma maganan qungiyanci da akayi ba qarya akayi ba, kafin shi albani zaria ya fada, lokacin rayuwarsa ku saurari manufarkafa darul hadith 1-3, meyasa ba aje ansameshi ba kunsan shi baza ku iya qalubalantarshi ba amman wannan matashin shida bai gama gogewa ba anzo ansashi gaba.
@usmanmunir25544 ай бұрын
Waye yafada Maka Albany yafi karfinsu?
@ibrahimmuhammad23074 ай бұрын
Maikwano yanada yara masu tabka tabka irinsu baffa hotoro 😅
@ashuramurtala62534 ай бұрын
Hhhh dara taci gida kenan
@mustaphasurajosurajo63094 ай бұрын
Kaji jaki ambashi lasifika yayita surutu wawan banza yan uwanka ahlissunnah kake zagi
@abdullahiayubabako27994 ай бұрын
Ana izala dan kudi. Suma sun sani
@dahiruahmed014 ай бұрын
Bantaba ganin wawa irin wannan yaron ba.
@umarmuhammad1234 ай бұрын
Me nene a karantarwar sa bai iyaba kuma Kai me ka karantar ???
@SumailaMumuni-ew6lf4 ай бұрын
Kai mai hankaline kua
@alhajimusa55044 ай бұрын
Jahili mai zagin malami😂
@AlhayatAlhayat-jr8wq4 ай бұрын
Damabakabata lokaci dawanna zamaba
@adildad88484 ай бұрын
Yau Naga titsiye da idanun ta 😂😂😂 Gaskiya kun kyauta sosai Gwara dai a fahimtar dashi abinda ya kamata ya sani.
@AbubakarMuhammed-sw3ip4 ай бұрын
Ko je dorin Dr Idris 😂😂😂
@usmanmunir25544 ай бұрын
Koh Dr Idris ma zai Sha Kashi a hannunsu
@MustaphaShaaibu-pf9sy4 ай бұрын
Allah ka raba mu da munafurci
@abotronicstek33164 ай бұрын
Salafiyya ba qungiya bace point of correction, manhaji ne. İnkuma qungiyace ina shugabanta.