Masha Allah Allah ya rufamana asiri yafitar damu daga cikin qangin bautan
@nashbash557321 күн бұрын
Allah yabia sheik bin mohammed.
@smgcom290821 күн бұрын
Allah ya kara mana irin ku sosai mun Allah ya saka
@ameenah54021 күн бұрын
Inna lillahi wa inna ilaihi rajiunn 😭
@yakubumuhammad-maina21 күн бұрын
Kuma ademokradiyya bai halalta ga shugaban kasa yasa hannu awata yarjejeniya batareda yan majilisu dake wakiltan mutane sun amince ba. Don haka fitowa ayi Allah wadai akan wannan idan duk yan Nigeria sun fito suka dukufa akan haka dole tinubu ya janye sanya hannu akan wannan shaidanci da yayi
@ibrahimabubakar841521 күн бұрын
Allah ya isa tsakaninmu da ku Wanda suka xabi tinibu
@yakubumuhammad-maina21 күн бұрын
Babu ilimi acikin tambayarka na farko.
@mohammedliman517321 күн бұрын
Mal if you don't have anything to say plz stop. Allah will not be happy with you