wan nan gaskiya ne wlh munji dadi sosai Allah,ya kara wa mai girma gwamnan kano lfy
@IbrahimkalaabdurrazaqАй бұрын
Allah yasharyeku kuzama masu kishin Al,umarku bakankuba
@umaribrahim6102Ай бұрын
Yau ga daqiqai, ana maganar cigaba yana maganar tarihi
@nasirumainasuleiman3146Ай бұрын
Sakarai
@usmansalisu7697Ай бұрын
Kaji dashi Yan hassada Akwai lokaci
@nasirumainasuleiman3146Ай бұрын
Wannan wai dan'majalisa ne?
@SaleesUsmanАй бұрын
Wallahi duk Abinda kukeyi na raba kan Al'umma Allah Yana sane da Abinda da kukayi Kuma malaiku sun rubuta duk Alhakin Yana komawa kan mutum ukku a jihar kano kwankwaso da ganduje sai Kuma na ukkunsu Abba gida gida kuje munbarku da Allah
@HaladuMusa-cz2rwАй бұрын
Siyasa ce zakuyi kugama, wasu zasuzo
@nuraaminu2331Ай бұрын
Munji haukan da kuka yi, Allah ya mayar muku da khaidinku a kankiu, mutanan banza
@ImranSuleiman-vb2slАй бұрын
Yan kutumar uba ba daqikan banxa kawai Kodayake ba laifinsu bane mu munriga munsan ah inda matsalar take
@ahmedbukar14 күн бұрын
Wannan ka bi san kai, kuma ka ja layi daga Usman Danfodio... To amma kafin shi Danfodio babu wadannan masarautun ne? Ya kamata da kun tsananta bincike daga masana tarihi ba wai don ku cinmma ra'ayinku na yan siyasa ba.