Рет қаралды 5,269
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci ƴan ƙasar da su ƙara haƙuri kan mawuyacin halin da suke ciki a daidai lokacin da ƙasar ke bikin cika shekaru 64 da samun ƴancin kai. Ƴan tawayen Congo na samun kuɗin da ya kai dala dubu 300 a kowane wata. Rikici ya tsananta tsakanin Isra'ila da mayaƙan Hezbollah.